Daga Aminu Adam
Wani matashi mai suna Aliyu musa yayi rantsuwa da Qur’ani a gaban kotu bisa zarginsa da shiga wani shago a kasuwar kantin kwari.
Tundafari wani matashi mai suna Auwal Ibrahim ne yayi kararar sa dacewa ya sace masa wayoyi guda 2
Mai gabatar da kara a gaban kotun Asp Abdul wada yakaranta masa tuhumar tun a baya ya musa bayan kotun taji tabakin kowane bangare a yau kotun tabashi rantsuwa a cikin masallacin Juma’a na fagge.
Bayan kammala rantsuwar mai Sha’a Mal Umar Lawan Abubakar Alkalin kotun shari’ar muslin dake zamanta a unguwar fagge yan Alluna Kotu mai No. 1
Ya sallami ko wane bangare bayan rantsuwar.










