• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda dalibai biyu suka mutu a dakunan su a wasu jami’o’i a Najeriya

aksam by aksam
May 4, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Lamarin jimami da ya afku a ranar Alhamis a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Jihar Kano, inda aka tsinci gawar wata daliba mai suna Aishat Yahaya Olabisi a wani gidan da take zaune a wajen jami’ar ya dugunzuma dalibai da dama

Tun da fari dai an tsinci gawar dalibar jami’ar Aliko Dangoten ne mai suna aisha Yahya Olabisi  wacce take aji uku a fannin fasahar abinci da kimiyya bayan ta dawo dakinta daga makaranta

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Daya daga cikin daliban da ta zanta da jaridar Punch a ranar Asabar ta dora laifin rasuwar dalibar da matsin jarrabawa.

A cewarta: “Lafiyarta kalau kafin ta tafi rubuta jarrabawarta ta farko a zangon farko da ake gudanarwa.

” Sai dai, bayan jita-jitar da aka yada cewa dalibar ta rasu ne a dakin karatun da ke cikin jami’ar, tuni mahukunta a jami’ar suka fayyace komai a Bayanin da jami’ar Aliko Dangote ta fitar

A wata sanarwar da shugaban kula da harkokin dalibai na jami’ar, farfesa Abdulkadir Dambazau ya fitar a ranar 3 ga watan Mayu, ya ce ba a cikin jami’ar ta rasu ba.

Ya kuma bayyana matakan da jami’ar ta dauka na binciken inda dalibar take bayan rashin ganinta, inda daga baya aka gano ta mutu a dakinta.

I zuwa yanzu, an dauki gawar Aishat zuwa asibitin koyarwa na Aminu Kano da ke birnin Kano don zurfafa bincike akan gawar.

Kazalika an tsince gawar wata daliba a Jami’ar UNIPORT ta jihar Rivers

An tsince gawar dalibar jami’ar ne a jihar Rivers a cikin dakinta.

Lamarin ya tada hankalin jama’ar, yankin inda tuni aka fara binciken sanadiyyar mutuwarta tare da daukar mataki.

A cewar majiyar mu, dalibar ta mutu a dakinta da ke wajen makaranta bayan ta dawo daga karatu. Asali: Legit.ng

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zargin satar IPhone 12 pro da infinite note 10, wani matashi ya karbi rantsuwa a kotu Dan wanke kansa

Next Post

Gwamna Zulum na cikin alhinin rashin hadiminsa: Ahmad Bundi

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majalisar Dokoki ta nemi sanata Abdul Ningi ya dawo bakin aiki

Majalisar Dokoki ta nemi sanata Abdul Ningi ya dawo bakin aiki

May 28, 2024
Girke-Girke: yadda ake Donut tare da Khadija Muhammad mai taya

Girke-Girke: yadda ake Donut tare da Khadija Muhammad mai taya

August 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media