• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Majalisar Dokoki ta nemi sanata Abdul Ningi ya dawo bakin aiki

aksam by aksam
May 28, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar dattawa ta yi afuwa tare da kiran Sanata Abdul Ahmed Ningi da aka dakatar a ranar 12 ga watan Maris, 2024, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya rawaito.

An fara kiran ne bayan wani kudiri da mataimakin shugaban marasa rinjaye Sanata Abba Moro ya gabatar, wanda ya nuna nadama a madadin Sanatan da aka dakatar.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaba Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi A Zaman Hadin Gwiwa Na Majalisar Dokokin Kasar A Gobe Labara

Sanata Abba Moro ya yi alkawarin daukar cikakken alhakin abin da Ningi ya aikata, tare da amincewa da tsananin dakatarwar.

Halin da Sanatan ya yi a lokacin dakatarwar ya kasance abin dubawa da muhawara a cikin majalisar.

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya jaddada basirar sanatan tare da bayyana shi a matsayin dan majalisar dattijai mai kima, inda ya kara da cewa matakin kiran Sanata Ningi ya wuce rarrabuwar kawuna na addini da kabilanci.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bincike ya gano adadin mutanen da suka mutu a mulkin Tinibu sun…..

Next Post

Gwamnan kano ya sake tauna Aya ga masu niyar kawo tashin-tashina a jihar

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yau Kimanin Shekara Goma Cif Na Kwashe A Duniya Batar Da Mahaifiyata ba

Yau Kimanin Shekara Goma Cif Na Kwashe A Duniya Batar Da Mahaifiyata ba

December 6, 2023
Gwamnan Borno ya haramta siyar da Man fetur a wata karamar hukuma a jihar karanta Dalili

Gwamnan Borno ya haramta siyar da Man fetur a wata karamar hukuma a jihar karanta Dalili

May 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media