Daga: Hassan Umar Gwammaja
A duk lokacin da al’ummar Musulmi suke gaf da karshen shekarar Watannin Addinin Musulunchi, Majalisar Mai Martaba Sarkin Zangon Garin Nkawkawo Alhaji Abdul-nasir Usman tare da Maluman Garin sukan gudanar da taron walimar Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma a kuwace ranar Juma’a a Babban Masallachin Juma’a Na Garin Karƙashin Jagoranci Limamin Masallachin Sheikh Nura Adam
A banama an cigaba da gudanar da irin wañnan saukar tare da yi wa kasar Addu’ar samun zaman lafiya, chiki kuwa har da kasahin Afrika.










