Daga: Hassan Umar Gwammaja
Amadadin Iyalan Marigayi Alhaji Sani Mai Atamfa dana Alhaji Sani Mai Turare suke mika sakon bangajiya ga ‘yan uwa da abokanan arziki, musamman wadanda suka samu damar halartar daurin auran ‘ya ‘yansu
Sha’ibu Sani Mai Atamfa Bulaye
Da
Amaryarsa Khadijah Rabi’u Usman
Wanda Ya Gudana Ranar Lahadi 14=06=2026.
Godiya ta musamman ga wadanda suka samu damar halartar dauren auren, dafatan kuwa ya kuma gidansu lafiya, mun gode Allah ya bar zumunchi, amin summa amin.
Wannan Sakone Daga: Abokan Angon












