Daga: Hassan Umar Gwammaja
- Amadadin Iyalan Marigayi Alhaji Malam Sa’id Adam dana Alhaji Aliyu Yahaya, suke mika sakon bangajiya ga ‘yan uwa da abokanan arziki, musamman wadanda suka samu damar halartar daurin auran ‘ya ‘yansu
Umar Sa’id Adam
Da
Amaryarsa A’isha Aliyu Yahaya
Wanda Ya Gudana Ranar Lahadi 19=04=2026.
Godiya ta musamman ga wadanda suka samu damar halartar dauren auren, dafatan kuwa ya kuma gidansu lafiya, mun gode Allah ya bar zumunchi, amin summa amin.
Wannan Sakone Daga: Abokan Angon












