Daga Hassan Umar Gwammaja
Shugaban wanda ya sha fama da rashin lafiya lokacin yana kan mulkin kasar nan.
Sai dai baki Yazo daya cewa Marigayin Yana da burin dora kasar akan wani gwadabe na kyautata rayuwar Talaka musamman wasu tsare-tsare guda bakwai da ya fito dasu a gwamnatinsa.
Tuni dai ‘yan Najeriya ke cigaba da yi wa Marigayi Umar Musa Yar’adua, addu’oi Domin Samun rahamar allah.












