Daga Hassan Umar Gwammaja
Matashin Mai suna kwamarad Nazif Abdulhadi ya aike da Budaddiyar wasika zuwa ga al’umar jahar kastina.
Inda Cikin alhini a wasikar ya ce “Assalamualaikum, Wallahi abin kunya abin takaici, wai kamar jahar katsina su gayyaci shugaban kasa, yazo har ya kwana a garin katsina, amma arasa wanda zai bigi kirji ya gayawa shugaban kasa irin tarin Matsalolin da suke faruwa a garuruwan katsina,
Wannan abin takaici ne abin haushi, kamar jahar katsina babu “yan gwagwarmaya ne? sai “yan siyasa , sukuma “yan siyasa bukatar kansu suka sani, babu ruwansu da talaka.
- A ƙarshe wasikar ta yi addu’a inda ta ce “Allah ya jikan Dr. yusif bala Usman, shugaban “yan gwagwarmaya na jahar kastina









