• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hedikwatar Tsaro Ta Ƙasa Ta Tabbatar Da Kama Wasu Jami’an Tsaro Huɗu Da Ake Zargi Da Taimakawa Ayyukan Ta’addanci A Yankin Arewa Maso Gabas

aksam by aksam
May 4, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Bayanan da Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Tsaro, Manjo Janar Markus Kangye ya fitar, an cafke jami’an ne a yayin wani samame da dakarun tsaro suka gudanar daga ranar 26 zuwa 29 ga Afrilu, 2025 a ƙananan hukumomin Bama, Kukawa, da Madagali dake Jihohin Borno da Adamawa.

 

Manjo Janar Kangye ya bayyana cewa, biyu daga cikin jami’an da aka kama na daga cikin rundunar haɗin gwiwa da ke aiki tare da sojojin ƙasar wajen yaƙi da ta’addanci.

“A cikin waɗanda muka kama akwai jami’an tsaro da ke bai wa ’yan ta’adda bayanai da kayan aiki. Wannan lamari abin takaici ne kuma ya nuna irin cin amanar da ke faruwa a cikin rundunar,” in ji Kakakin

Ya ƙara da cewa, rundunar sojoji ta kama wasu ’yan ta’adda huɗu da ke da alaƙa da waɗannan jami’ai, kuma an tabbatar da cewa suna taimaka wa masu kai farmaki da kayayyakin yaƙi da bayanan sirri.

 

Manjo Janar Kangye ya yi kira ga kwamandojin runduna da su ƙara sa ido tare da wayar da kan jami’ansu dangane da illar haɗa kai da ’yan ta’adda, yana mai cewa irin wannan cin amanar na iya hana nasarar da ake kokarin samu a yaƙin da ake yi da ta’addanci.

A wani farmaki na daban, rundunar sojoji da dakarun haɗin gwiwa sun kai hare-hare masu haɗa da sintiri na yaƙi, samame, da aikin share fage a ƙananan hukumomin Gwoza, Dikwa, Bama, Chibok, Gujba, Geidam da Yunusari.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Aka Buɗe Makarantar Koyon Wanki Da Guga A Asibitin AKTH 

Next Post

Ziyarar Da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Kai Jihar Katsina, Matashi Dan Gwagwarmaya Ya Caccaki Jagororin Jihar

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mafi karancin albashi, NLC ta nemi gwamnan Gombe ya yi murabus

Mafi karancin albashi, NLC ta nemi gwamnan Gombe ya yi murabus

August 5, 2024
Gwamnatin Jihar Kogi Da Kungiyar Manoma Ta Najeriya Sun Yi Kira Da A Yi Addu’o’in Samun Ruwan Sama

Gwamnatin Jihar Kogi Da Kungiyar Manoma Ta Najeriya Sun Yi Kira Da A Yi Addu’o’in Samun Ruwan Sama

August 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media