• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana gab da yanke hukunci kalli tanadin rundunar yan sanda a jihar Kano

aksam by aksam
January 11, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kamala shirye-shiryen samar da tsaro gabanin yanke hukuncin Kotun Ƙoli kan zaɓen gwamnan jihar da za a yi gobe Juma’a.

Yayin da yake jawabi ga manema labarai a ofishinsa, kwamishinann ‘yan sandan jihar CP Usaini Gumel ya ce rundunar ta yi duk abin da ya kamata ta yi domin tabbatar da zaman lafiyar jihar a lokaci da bayan yanke hukuncin.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

A ranar Juma’ ne kotun ƙolin ƙasar za ta yanke hukunci kan dambarwar zaɓen gwamnan jihar tsakanin gwamnan jihar Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP da Nasiru yusuf Gawuna na APC.

Kwamishinan ya ce rumdumar ‘yan sandan jihar ta tattauna da limaman jihar domin tabbatar da yin huɗubar da za ta kwantar da hankulan mutane.

”Kasancewar gobe Juma’ne kuma, kuma a daidai lokacin da ake tafiya sallar juma’a ne ko ake gudanar da sallar ne za a iya yanke wannan hukuncin, mun buƙaci limaman Juma’a da su shirya huɗubobin da su kwantar wa da jama’a hankali”, in ji shi.

CP Usaini Gumel ya ce rundunar ‘yan sandan ta kuma tattauna da wakilan jam’iyyun siyasa inda suka tabbatar da cewa za su martaba yarjejeniyar zama lafiyar da suka cimma a kwanakin da suka gabata.

Kwamishinan ya kuma gargadi jama’a da su guji aikata duk wani abu da ka iya tayar da hankulan jama’a a lokaci da bayan yanke hukuncin.

”Ka da ku yarda wani ya tunzuraku don tayar da hankula, domin kuwa duk wanda ya yi hakan za mu yi amfani da kundin tsarin mulki wajen hukunta shi, ba tare da la’akari da jam’iyyarsa ba”, in ji kwashinan.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bamu Da Wani Farfesan Bogi A Jami’ar Bayero :– Shugaban Jami’ar

Next Post

Jerin Shari’o’i Uku Da Kotun Kolin Najeriya Zata Kawo Karshensu A Yau Juma’a

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Yabawa ‘Yan Kasuwar, Mahukunta da Al’umar Garin Nkawkaw Dake Kasar Ghana, Bisa Namijin Kokarin Da Suka Yi Na Siyan Filin Makabarta, Domin Musulmai Yakin

An Yabawa ‘Yan Kasuwar, Mahukunta da Al’umar Garin Nkawkaw Dake Kasar Ghana, Bisa Namijin Kokarin Da Suka Yi Na Siyan Filin Makabarta, Domin Musulmai Yakin

April 5, 2025

Wani gwamna yayi tanadin wutar lantarki na wata guda babu daukewa ga yan jihar sa

March 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media