• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Jerin Shari’o’i Uku Da Kotun Kolin Najeriya Zata Kawo Karshensu A Yau Juma’a

aksam by aksam
January 12, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga A S Gwammaja

Alƙalan Kotun Ƙolin Najeriya a Juma’ar nan suna da babban aiki a gabansu, kasancewar hukunce-hukunce da dama da za su yanke, na shari’o’in zaɓukan gwamna da aka ɗaukaka daga faɗin ƙasar.

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

Wata majiyar Kotun Ƙoli ta tabbatarwa da BBC cewa shari’o’in zaɓe bakwai, ake sa ran alƙalan za su yanke hukuncinsu.

Hukunce-hukuncen na da matuƙar muhimmanci ga jihohin da abin ya shafa da kuma siyasar Najeriya.

Matakin kuma shi ne na ƙarshe ga fafutukar mulki ta hanyar shari’a. tsakanin ‘yan siyasa da jam’iyyunsu, tun Bayan kammala zaɓukan 2023.

Hukunce-hukuncen shari’o’in zaɓen gwamna da ƙananan kotuna suka yanke a baya, ba su iya kawo ƙarshen ja-in-jar da ake ta bugawa ba.

Sai dai yanzu, an zo magaryar tiƙewa. Kotun da ake kira ‘Daga Ke Sai Allah Ya Isa’, za ta yi fashin baƙin dokoki, sannan ta zartar hukunci.

Ga jerin shari’o’in da kotun za ta yanke hukuncinsu ranar Juma’a:

Abba Gida – Gida da Nasiru Yusuf Gawuna a jihar kano

A wannan ƙara, Kotun Ƙolin ana hasashen cikin biyu, za ta yi ɗaya, ko dai ta tabbatar da hukunce-hukuncen kotuna baya, ta jaddada nasarar da suka bai wa Nasiru Gawuna, ko kuma ta rushe matsayarsu, ta bai wa Abba Kabir Yusuf gaskiya.

Sai Shari’ar Caleb Mutfwang da Nentawe Goshwe daga jihar Filato, itama na ɗaya daga cikin shari’o’i masu zafi, da ake sa ran kotun ƙolin a Juma’ar nan, za ta yanke hukunci a kai.

Sai ta jihar Zamfara Bello Matawalle, Gwamna Dauda Lawal Dare da ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun ƙoli yana neman ta tabbatar da nasararsa, wadda kotun baya ta soke, har ma ta ba da umarnin a yi sabon zaɓe cikin wasu ƙananan hukumomi.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ana gab da yanke hukunci kalli tanadin rundunar yan sanda a jihar Kano

Next Post

Kasar China ta bullo da sabbin tsare-tsare na tarbar baki

aksam

aksam

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mutane 85 Suka Mutu 66 Sun Raunana A Sakamakkon Hatsarin Jirgin Saman Tudun Biri A Kaduna

Mutane 85 Suka Mutu 66 Sun Raunana A Sakamakkon Hatsarin Jirgin Saman Tudun Biri A Jihar Kaduna; SEMA

December 5, 2023

The Best Way to Get Started at raceup casino

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media