Lamarin ya faru ne a jihar Legas bayan da rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Lagos ta sami kira na gaggawa tare da bayyana mata cewa wani mutum mai suna Isiyaka Ayinde, ya rataye kansa
Majiya mai tushe daga rundunar yan sanda ta ce mutumin ya rataye kansa ne a madafar abin wadda aka fi Sani da kitchen a turance.
A cewar majiyar yaran mutumin ne bayan sun ji ana ta buge-buge a madafar ne suka isa domin kai dauki ga baban nasu kuma suka iske ray yayi halinsa










