• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yunwa Tayi Yawa:- Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Legas A Safiyar Ranar Demokradiyya

aksam by aksam
June 12, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Masu zanga-zangar, a safiyar ranar Laraba, sun yi dirar mikiya a karkashin gadar Ikeja da ke Legas, a dai-dai lokacin da Najeriya ke bikin ranar dimokuradiyya ta 2024.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Sai dai akwai jami’an tsaro sosai, yayin da aka hango ‘yan sanda da jami’an hukumar kiyaye zaman lafiya a unguwanne a Legas a wurin.

Masu zanga-zangar, da yawansu, sun yi ta rera wakokin hadin kai yayin da suke rike da alluna da tutoci.

Wasu daga cikin kwalayen na da rubuce-rubuce kamar: ‘Shugaba Tinubu, karka bari talaka ya numfasa’, ‘Ga wani Biyan albashin ma’aikatan Najeriya yanzu.

Jaridar PUNCH Online ta rawaito cewa wasu kungiyoyin farar hula da suka hada da Take It Back Movement, the Education Rights Campaign, the Coalition for Revolution and the Socialist Workers League, ne ke jagorantar zanga-zangar.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kimanin ‘Yan Kasuwa 5,000 Ne Za Su Yi Asarar Shagunansu A Kusa Da Babban Masallacin E-din Jihar Kano, Biyo Bayan Sanarwar Dakatar Da Su Da Hukumar (KNUPDA) Ta Yi Musu.

Next Post

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Reshen Jihar Kano Ta Haramta Hawan Babbar Sallah A Dukkanin Fadin Jihar Baki Daya

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An sami karin wadanda suka rasa rayukansu a harin masallacin k/h Gezawa

May 16, 2024
Abubuwa Hudu Da Suka Faru Ranar Farko Ta Zanga-Zangar Lumana A Najeriya

Abubuwa Hudu Da Suka Faru Ranar Farko Ta Zanga-Zangar Lumana A Najeriya

August 2, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media