• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

aksam by aksam
April 2, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Sanarwar da Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi

ta bayyana cewa, bayan tattaunawa mai zurfi  kan matsalolin tsaro da ke akwai, an cimma matsaya  za a ci gaba da aiwatar da takaita amfani da babura a cikin Birnin Gombe. Wannan takaita zai ci gaba da aiki daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00 na safe a kowace rana, kuma za a fara sake ta fara daga ranar Juma’a, 3 ga Afrilu, 2026.

An dauki wannan mataki ne domin hana amfani da babura wajen aikata laifuka da kuma kara inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

Rundunar na godiya da irin hadin kai da mutane ke bi  domin tabbatar da tsaro da zaman lafiya.

Haka kuma, rundunar na jajircewa wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a a fadin jihar.

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Sanarwar da Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi

ta bayyana cewa, bayan tattaunawa mai zurfi  kan matsalolin tsaro da ke akwai, an cimma matsaya  za a ci gaba da aiwatar da takaita amfani da babura a cikin Birnin Gombe. Wannan takaita zai ci gaba da aiki daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00 na safe a kowace rana, kuma za a fara sake ta fara daga ranar Juma’a, 3 ga Afrilu, 2026.

An dauki wannan mataki ne domin hana amfani da babura wajen aikata laifuka da kuma kara inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

Rundunar na godiya da irin hadin kai da mutane ke bi  domin tabbatar da tsaro da zaman lafiya.

Haka kuma, rundunar na jajircewa wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a a fadin jihar.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Sanarwar da Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi

ta bayyana cewa, bayan tattaunawa mai zurfi  kan matsalolin tsaro da ke akwai, an cimma matsaya  za a ci gaba da aiwatar da takaita amfani da babura a cikin Birnin Gombe. Wannan takaita zai ci gaba da aiki daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00 na safe a kowace rana, kuma za a fara sake ta fara daga ranar Juma’a, 3 ga Afrilu, 2026.

An dauki wannan mataki ne domin hana amfani da babura wajen aikata laifuka da kuma kara inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

Rundunar na godiya da irin hadin kai da mutane ke bi  domin tabbatar da tsaro da zaman lafiya.

Haka kuma, rundunar na jajircewa wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a a fadin jihar.

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Sanarwar da Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi

ta bayyana cewa, bayan tattaunawa mai zurfi  kan matsalolin tsaro da ke akwai, an cimma matsaya  za a ci gaba da aiwatar da takaita amfani da babura a cikin Birnin Gombe. Wannan takaita zai ci gaba da aiki daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00 na safe a kowace rana, kuma za a fara sake ta fara daga ranar Juma’a, 3 ga Afrilu, 2026.

An dauki wannan mataki ne domin hana amfani da babura wajen aikata laifuka da kuma kara inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

Rundunar na godiya da irin hadin kai da mutane ke bi  domin tabbatar da tsaro da zaman lafiya.

Haka kuma, rundunar na jajircewa wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a a fadin jihar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rahotanni Na Nune Da Cewar An Tsige Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Kano

Next Post

Uba Ya Fasa Aurar Da ‘Yarsa Ga Wani Saurayi Saboda Goyon Bayan Tinubu

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026
Rundunar  ’Yan Sanda Sun Musanta Rahotannin Sace Kiristoci 170 A Kaduna
TSARO

Rundunar ’Yan Sanda Sun Musanta Rahotannin Sace Kiristoci 170 A Kaduna

by aksam
January 20, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

March 26, 2026
Gwamna Umara Zulum ya yaye karin tubabbun ya Boko Haram 560

Gwamna Umara Zulum ya yaye karin tubabbun ya Boko Haram 560

July 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media