• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

aksam by aksam
June 16, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Hassan Umar Gwammaja

Dan takarar gwamnan Jihar Kano na jam’iyyar NDC a zaben shekarar 2027, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya bayyana Hon. Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin abokin takararsa.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

An sanar da hakan ne a ranar Litinin bayan gabatar da Hon. Mustapha Kwankwaso a gaban kwamitin koli na jam’iyyar da sauran masu ruwa da tsaki a wani taron da aka gudanar a Miller Road da ke Kano.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun dan takarar gwamnan, Ibrahim Garba Shuaibu, ya fitar, ya bayyana cewa zaben Hon. Mustapha Kwankwaso ya biyo bayan nazari mai zurfi da tuntuba da aka yi, domin karfafa manufar jam’iyyar, da hadin kan jam’iyyar NDC.

Sanarwar ta ce an zabi Hon. Mustapha Kwankwaso ne bayan tattaunawa da tuntuba da aka yi da bangarori daban-daban tare da yin la’akari da wasu fitattun mutane da suka cancanta.

Kotun Tarayya Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Hudu

Da yake magana kan wannan ci gaba, Kwamared Gwarzo ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa abokin takararsa zai taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da manufofin gwamnatinsu idan suka samu nasara, yana mai cewa kwarewarsa, nagartar shugabanci da kuma karbuwarsa a tsakanin al’umma sun sanya shi zama babban jigo a wannan tikitin takara.

Hon. Mustapha Kwankwaso, wanda tsohon Kwamishinan Matasa da Wasanni ne na Jihar Kano, ya shahara wajen hidimtawa jama’a tare da bayar da gudunmawa a bangaren bunkasa matasa da ayyukan ci gaban al’umma.

Sanarwar ta kara da cewa jam’iyyar NDC ta yi imanin cewa hadakar Gwarzo da Kwankwaso na kunshe da kwarewa, gogewa, amana da jajircewar da ake bukata domin magance kalubalen da ke fuskantar Jihar Kano tare da samar da shugabanci nagari ga al’ummar jihar.

Mustapha dai shi ne Babban da ga jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabi Musa Kwankwaso .

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Next Post

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar Hisbah Ta Kama Wani Kwamishina Bisa Zargin Sa Da Lalata Da Matar Aure

Hukumar Hisbah Ta Kama Wani Kwamishina Bisa Zargin Sa Da Lalata Da Matar Aure

October 18, 2024
Kim Jong Un ya na Shirin Bai wa Iran Makamai Masu Linzami

Kim Jong Un ya na Shirin Bai wa Iran Makamai Masu Linzami

June 9, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media