• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

aksam by aksam
June 1, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

A yayin Wani taron siyasa a Ƙaramar Hukumar Ungogo Dake Jihar inda wasu fusatattun matasa sun kona fastocin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, da abokin takararsa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a dai-dai lokacin da ake gudanar da harkokin yaɗa manufofin jam’iyyar a yankin, inda aka ce fusatattun matasa sun lalata kayayyakin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar tare da ƙona fastocin jagororinta.

Gwamnan Jigawa Ya Dakatar Da Hadimansa Guda 4

Wani bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta ya nuna yadda shima shugaban jam’iyyar NDC na Ƙaramar Hukumar Ungogo, Bilyaminu Bachirawa, aka janyoshi daga kan babur yayin da rikicin.

Wannan lamari na zuwa ne kwanaki kaɗan bayan jam’iyyar NDC ta tabbatar da Peter Obi a matsayin ɗan takararta na shugaban ƙasa, tare da ayyana Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin abokin takararsa gabanin zaɓen shekarar 2027.

Ya zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, hukumomin tsaro ba su fitar da wata sanarwa a hukumance kan abin da ya faru ba. Haka kuma, shugabannin jam’iyyar NDC a matakin jiha da na ƙasa ba su yi martani kan lamarin ba. Kano City Guide

Sai dai masu ruwa da tsaki na ci gaba da kira ga magoya bayan jam’iyyun siyasa da su guji tayar da zaune tsaye tare da rungumar zaman lafiya domin tabbatar da an gudanar da harkokin siyasa cikin kwanciyar hankali da mutunta ra’ayin juna.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Next Post

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majalisar Datawan Najeriya Sun Nemi A Rufe Hukumar AMCOM Bayan Bacewar Naira Biliyan 146 Cikin Shekara Daya

Majalisar Datawan Najeriya Sun Nemi A Rufe Hukumar AMCOM Bayan Bacewar Naira Biliyan 146 Cikin Shekara Daya

December 14, 2023
Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Gwamnan Kano, Abba Kabir, ya fitar da mata takwas daga gidan Yari

May 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

May 17, 2026
Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

May 13, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media