• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

aksam by aksam
June 2, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Hassan Umar Gwammaja

Aƙalla mutum 17 ne suka rasa rayukansu, ciki har da masu yawon Sallah bakwai, bayan wasu mahara sun kai hari ƙauyen Dangulbi da ke Ƙaramar Hukumar Tureta a Jihar Sakkwato. Business News Section

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Mazauna yankin sun shaida wa manema labarai cewa maharan, waɗanda suka zo a kan babura masu yawa ɗauke da makamai, sun mamaye ƙauyen da safiyar Lahadi, inda suka riƙa harbe-harbe tare da wawashe dukiyoyin jama’a.

‎Mutum Ɗaya Ya Mutu, Uku Sun Jikkata Sakamakon Hatsarin Adaidaita Sahu

Wani mazaunin yankin da ya nemi a ɓoye sunansa ya ce maharan sun shiga ƙauyen tsakanin ƙarfe 10 zuwa 11 na safe, kuma nan take suka fara harbi, abin da ya tilasta wa mazauna yankin tserewa zuwa cikin daji domin tsira da rayukansu.

Ya ce daga cikin waɗanda aka kashe akwai baƙi bakwai da suka je ƙauyen domin gudanar da bukukuwan Sallah tare da iyalansu. Biyar daga cikinsu sun fito ne daga ƙauyen Adarawa da ke Ƙaramar Hukumar Gummi a Jihar Zamfara, yayin da sauran biyun suka fito daga Gidan Gambo da ke Ƙaramar Hukumar Shagari a Jihar Sakkwato.

Majiyar ta ce ana zargin maharan sun fito ne daga yankin Bagega da ke Ƙaramar Hukumar Anka a Jihar Zamfara, inda suka bi ta Barayar Zaki kafin su yada zango a ƙauyen Gizazza, daga bisani suka kai harin da safiyar Lahadi.

A cewarsa, maharan sun shafe sa’o’i da dama a cikin ƙauyen bayan harin, lamarin da ya hana jama’a gudanar da jana’izar mamatan har zuwa bayan ficewarsu.

“Sai bayan misalin ƙarfe bakwai na yamma suka bar ƙauyen. Daga nan ne mutane suka dawo, kuma aka yi jana’izar mamatan da misalin ƙarfe 9:30 na dare,” in ji majiyar.

Rahotanni sun nuna cewa maharan sun kuma fasa shaguna kusan 20 tare da wawashe kayayyaki da dama. Hakan ya sa wasu mazauna yankin tserewa zuwa yankunan

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Next Post

Majalisar Dokokin Ghana Ta Amince Da Dokar Hana Ayyukan LGBTQ+

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yanbindiga sun farmaki masallata yayin da suke tsaka da jam’i a wata jihar Arewa

Yanbindiga sun farmaki masallata yayin da suke tsaka da jam’i a wata jihar Arewa

March 8, 2024
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

July 23, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media