Daga Hassan Umar Gwammaja
A kuwace shekara al’umma musumi suna gudanar da irin wañnan gagamin taron MAULUD domin tunawa ga Zagayowar ranar da aka haifi Annabi Muhammadu SWA a fadin duniya ga baki daya
Kamar yadda suma mutane Kasar Ghana su ka gabatar, ciki kuwa har da al’umma Garin Zangon Nkawkawo Dake Kudu masu Gabacin (Eastern Region)
Karƙashin Jagoranci Mai Girma SARKIN Failar Garin Nkawkawo Alhaji Salihu Idris










