• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Turkiyya ta dauko hanyar yanke alaka da kasar Isra’ila

aksam by aksam
May 3, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Turkiyya ta ce ta dakatar da duk wata hulɗar kasuwanci da Isra’ila dangane da yaƙin da ake yi a Gaza, saboda taɓarɓarewar yanayin jin ƙai a yankin.

An dai yi ƙiyasin adadin cinikayyar tsakanin ƙasashen biyu ya kusan dala bilyan bakwai a bara.

Ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci ta Turkiyya ta ce za a aiwatar da matakin har sai Isra’ila ta bayar da damar shigar da kayan jin ƙai zuwa Gaza ba tare da matsala ba.

Kasuwanci tsakanin ƙasashen biyu ta kai kusan dala biliyan bakwai a shekarar da ta gabata.

Ministan harkokin wajen Isra’ila ya zargi shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan da kasancewa kamar mai mulkin kama karya.

Israel Katz, a shafin X, ya ce Mista Erdogan yana burus da buƙatun al’ummar Turkiyya da na ƴan kasuwa da watsi da yarjeniyoyin kasuwanci tsakanin ƙasashen duniya.

Ya ƙara da cewa ya umarci ma’aikatar harkokin waje da ta samar da wasu hanyoyin kasuwanci da Turkiyya da nufin mayar da hankali kan samar da kayayyaki a cikin gida da kuma shigo da wasu kayayyaki daga wasu ƙasashe.

Cikin wata sanarwa, Turkiyya ta ce dakatar da hulɗar kasuwancin ta shafi duka kayayyaki.

A 1949, Turkiyya ce ƙasar da galibin al’ummarta musulmi ne ta amince da Isra’ila. Sai dai alaƙa tsakaninsu ta yi tsami a shekarun baya-bayan nan.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanbindiga sun fara fiskatar tirjiya da martani daga mutanen da suke dauka a jihar Arewa

Next Post

Zargin satar IPhone 12 pro da infinite note 10, wani matashi ya karbi rantsuwa a kotu Dan wanke kansa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon Gwamnan Jihar Kwara  Ya Faɗa A  Komar Hukumar EFCC Bisa Zargin Almundahana Biliyoyin Naira A Lokacin Mulkinsa.

Tsohon Gwamnan Jihar Kwara Ya Faɗa A Komar Hukumar EFCC Bisa Zargin Almundahana Biliyoyin Naira A Lokacin Mulkinsa.

February 19, 2024
Yadda yan yahoo suka harbe jami’in EFCC har lahira.

Yadda yan yahoo suka harbe jami’in EFCC har lahira.

January 18, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media