• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

aksam by aksam
July 6, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Adnan Oktar Malamin Addinin Islama Ne a Kasar Turkiyya Wanda Aka Yankewa Daurin Shekaru 8,658 Saboda Laifin aikata Badala

A ranar 17 ga Nuwamba, 2022, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan yari saboda ya jagorantar gungun masu aikata laifukan badala, yin leken asiri na siyasa da na soja, lalata da kananan yara, da sauran tuhume-tuhume.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Wata kotu a birnin Istanbul ta yanke hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan kaso ga wani ma’aikacin gidan talabijin da ya kewaye kansa da wasu mata masu sanye da kayan kwalliya da ya kira ‘ya’yan kyanwa.

Adnan Oktar, wanda aka bayyana a matsayin “shugaban kungiyar asiri”, ya jagoranci shirye-shiryen talabijin da mata ke kewaye da shi yayin da yake wa’azin halitta da dabi’un mazan jiya.

Ya kuma buga littafai cikin harsuna da dama a duniya, karkashin sunan alkalamin Harun Yahya.

An kama Adnan Oktar mai shekaru 66 da daruruwan mabiyansa a shekarar 2018 bayan wani samame da ‘yan sanda suka kai a Villa dinsa, ya nuna cewa yana gudanar da wata kungiyar masu aikata laifuka a karkashin wata kungiyar asiri ta addinin Islama wadda ta yi kamfen na kin jinin juyin juya hali na kasa da kasa, da gidajen buga littattafai da kafafen yada labarai daban-daban.

An kuma rufe tasharsa ta A9 TV ta yanar gizo.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Katsina

Next Post

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun Daukaka Kara Dake Abuja Tabbatar Da Nasarar Zaben Gwamna  Bala Muhammed Na Jihar Bauchi

Yadda Gawuna Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Dake Zamanta a Babban Birnin Tarayya Abuja

November 17, 2023
Atiku Abubakar Ya Gargadi Hafsoshin Tsaron Najeriya Kan Harbin Masu Zanga-Zanga

Atiku Abubakar Ya Gargadi Hafsoshin Tsaron Najeriya Kan Harbin Masu Zanga-Zanga

August 6, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media