• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

aksam by aksam
July 6, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Adnan Oktar Malamin Addinin Islama Ne a Kasar Turkiyya Wanda Aka Yankewa Daurin Shekaru 8,658 Saboda Laifin aikata Badala

A ranar 17 ga Nuwamba, 2022, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan yari saboda ya jagorantar gungun masu aikata laifukan badala, yin leken asiri na siyasa da na soja, lalata da kananan yara, da sauran tuhume-tuhume.

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Wata kotu a birnin Istanbul ta yanke hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan kaso ga wani ma’aikacin gidan talabijin da ya kewaye kansa da wasu mata masu sanye da kayan kwalliya da ya kira ‘ya’yan kyanwa.

Adnan Oktar, wanda aka bayyana a matsayin “shugaban kungiyar asiri”, ya jagoranci shirye-shiryen talabijin da mata ke kewaye da shi yayin da yake wa’azin halitta da dabi’un mazan jiya.

Ya kuma buga littafai cikin harsuna da dama a duniya, karkashin sunan alkalamin Harun Yahya.

An kama Adnan Oktar mai shekaru 66 da daruruwan mabiyansa a shekarar 2018 bayan wani samame da ‘yan sanda suka kai a Villa dinsa, ya nuna cewa yana gudanar da wata kungiyar masu aikata laifuka a karkashin wata kungiyar asiri ta addinin Islama wadda ta yi kamfen na kin jinin juyin juya hali na kasa da kasa, da gidajen buga littattafai da kafafen yada labarai daban-daban.

An kuma rufe tasharsa ta A9 TV ta yanar gizo.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Katsina

Next Post

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ta tabbata Tinibu ba shi ya ci zabe ba Karanta kalaman shugaban INEC

Ta tabbata Tinibu ba shi ya ci zabe ba Karanta kalaman shugaban INEC

March 6, 2024
China ta ƙara wa Pakistan ƙarfi a fannin fasahar da take Amfani da Ita

China ta ƙara wa Pakistan ƙarfi a fannin fasahar da take Amfani da Ita

October 25, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media