• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

aksam by aksam
July 6, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Adnan Oktar Malamin Addinin Islama Ne a Kasar Turkiyya Wanda Aka Yankewa Daurin Shekaru 8,658 Saboda Laifin aikata Badala

A ranar 17 ga Nuwamba, 2022, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan yari saboda ya jagorantar gungun masu aikata laifukan badala, yin leken asiri na siyasa da na soja, lalata da kananan yara, da sauran tuhume-tuhume.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Wata kotu a birnin Istanbul ta yanke hukuncin daurin shekaru 8,658 a gidan kaso ga wani ma’aikacin gidan talabijin da ya kewaye kansa da wasu mata masu sanye da kayan kwalliya da ya kira ‘ya’yan kyanwa.

Adnan Oktar, wanda aka bayyana a matsayin “shugaban kungiyar asiri”, ya jagoranci shirye-shiryen talabijin da mata ke kewaye da shi yayin da yake wa’azin halitta da dabi’un mazan jiya.

Ya kuma buga littafai cikin harsuna da dama a duniya, karkashin sunan alkalamin Harun Yahya.

An kama Adnan Oktar mai shekaru 66 da daruruwan mabiyansa a shekarar 2018 bayan wani samame da ‘yan sanda suka kai a Villa dinsa, ya nuna cewa yana gudanar da wata kungiyar masu aikata laifuka a karkashin wata kungiyar asiri ta addinin Islama wadda ta yi kamfen na kin jinin juyin juya hali na kasa da kasa, da gidajen buga littattafai da kafafen yada labarai daban-daban.

An kuma rufe tasharsa ta A9 TV ta yanar gizo.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Katsina

Next Post

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Takaitattun labarai tare da B. Imam

Takaitattun labarai tare da B. Imam

February 20, 2024
Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

July 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media