• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

aksam by aksam
July 9, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Alkaluman da Hukumar Kare Hakkokin Dan’adam ta Nijeriya ta fitar sun bayyana cewa a watanni shida na farkon 2025, ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga sun kashe a kalla mutum 2,266 a kasar.

Wannan adadi ya zarta na watanni shidan farko na 2024 inda aka kashe mutum 1,083, sannan a shekarar gaba daya kuma suka kashe jimillar 2,194.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Sojojin Nijeriya na yaƙi da ‘yan ta’addar Boko Haram a arewa maso-gabas da ‘yan bindiga da garkuwa da mutane a arewa maso-yamma, da ƙoƙarin daƙile hare-haren makiyaya a tsakiyar kasar da kuma ‘yan-a-ware a kudu maso gabashin kasar.

Lamarin ya ta’azzara a baya bayan nan, inda a watan da ya gabata kadai aka kashe mutum 606, ciki har da harin ‘yan bindiga a yankunan Yelewata da Dauda na jihar Benue inda aka kashe mutum 200.

Sakataren Zartarwa na Hukumar Kare Hakkokin Dan’adam ta Kasa Tony Ojukhu, ya bayyana alkaluman a yayin wani taro a Abuja, inda ya yi kira da a dauki matakan da suka kamata daga bangaren gwamnati.

“Wadannan ba alkaluma ne na rahotanni kawai ba; ana maganar iyaye maza da mata, yara kanana, da ‘yan’uwa da dangi da aka ɗaidaita, aka lalata jin dadin rayuwarsu, sannan aka dusashe hasken makomarsu ta mummunar hanya,” in ji Ojukwu.

Hukumar ta kuma bayar da rahoton cewa an yi garkuwa da mutum 857 a watanni shida na farkon 2025, duk da cewa an samu ragi idan aka akwatanta da mutum 1,461 da aka yi garkuwar da su a watanni shidan farko na 2024.

Kazalika, rahoton ya lura da yadda ake kai hare-hare kan jami’an tsaro da ‘yan sintiri na yankuna, inda aka kashe sojoji sama 17 a jihohin Kaduna da Neja, da mambobin ‘yan bijilante fiye 40 a jihar Zamfara ta arewa maso-yamma.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

Next Post

Taron Masu Auren Jinsi, Ƙasar Senegal ta gargadi MDD

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yaune Ranar Da Shugaban Kasar Najeriya: Bola Ahmad Tinubu Zai San Tsayinsa A Kotun Koli

October 26, 2023
Kwankwaso, ba alheri zai kawo jam’iyyar APC ba: Dan Azumi Gwarzo.

Kwankwaso, ba alheri zai kawo jam’iyyar APC ba: Dan Azumi Gwarzo.

May 1, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media