• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Taron Masu Auren Jinsi, Ƙasar Senegal ta gargadi MDD

aksam by aksam
July 13, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar Ɗinkin Duniya da Netherlands sun soke taron masu auren jinsi a Senegal bayan kakkausar gargaɗin gwamnatin ƙasar ta

Majalisar Ɗinkin Duniya da ƙasar Netherlands sun yi gaggay soke wani taron da su ka shirya gudanarwa na kare haƙƙin masu auren jinsi (LGBTQ) a birnin Dakar na Senegal, bayan da gwamnatin ƙasar ta nuna ɓacin ranta tare da adawa da shi.

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Taron wanda ofishin kare haƙƙin bil’adama na Majalisar Dinkin Duniya da gwamnatin kasar Holland suka shirya domin inganta tattaunawa kan haƙƙin ƴan LGBTQ, an shirya gudanar da shi ne a ofishin jakadancin ƙasar Holland da ke Dakar.

Sai dai gwamnatin Senegal ta fitar da wata sanarwa mai kakkausar gargaɗi, ta na mai cewa irin wannan lamari ya saɓa wa al’adu da addinin ƙasar tare da ƙara yin gargaɗin cewa ba a amince da irin wadannan ayyuka ko nau’ikan fafutuka a ƙasar ba.

Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito cewa ƙasashen yammacin Afirka ciki har da Senegal na da dokar haramta harkokin masu auren jinsi, inda aka tanadar da hukuncin ɗaurin shekara biyar a gidan yari ga duk wanda aka same shi da laifi makamancin wannan.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

Next Post

Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

DSS Ta Kama Matashi Da Ke Sojan Gona Da Hukumar

DSS Ta Kama Matashi Da Ke Sojan Gona Da Hukumar

August 20, 2026
Matashi mai shekara 35 ya kayar da Kakakin Majalisar Jihar Yobe

Matashi mai shekara 35 ya kayar da Kakakin Majalisar Jihar Yobe

March 19, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media