• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Matashi mai shekara 35 ya kayar da Kakakin Majalisar Jihar Yobe

Daga Walid Y Hari

aksam by aksam
March 19, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayan ya shafe shekara 20 a Majalisa, Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Yobe, Ahmed Mirwa Lawan, ya sha kaye a hannun matashi mai shekara 35.

Lawan, na jam’iyyar APC dai ya sha kayen ne a hannun Lawan Musa na jam’iyyar PDP a mazabar Nguru II.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Wannan shi ne karo na biyu suke fafatawa da kakakin majalisar sai a wannan karon ne ya samu nasarar lashe zaben.

Kamar yadda jami’in tara sakamakon zaben wannan mazaba ta wajen Nguru Dr Habib Muhammad ya bayyana cewar, Dan takarar Jam’iyyar ta PDP Musa Lawan ya kada kakakin majalisar Hon Ahmad Lawan Mirwa, ne da Kuri’u, 6,648 yayin da shi kakakin majalisar dokokin ya samu Kuri’u 6,466.

Wata majiya da ke garin na Nguru ta bayyana cewar, an so a samu ‘yar hatsaniya a wannan mazaba ta wajen Nguru sakamakon kokarin yin jinkiri shelanta wanda ya ci zaben sai da matasa suka yi barazanar kunna wuta a ofishin tattara sakamakon zaben wadda ganin cewar jinkirta shelanta wanda ya ci zaben kan iya haifar da matsala.

Tags: Matashi mai shekara 35 ya kayar da Kakakin Majalisar Jihar Yobe
Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An bindige wakilin jamiyya har lahira a wata rumfar zabe a kuros riba

Next Post

Abunda ya kamata ku sani a yau

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babban mashawarci ga shugaba Tinibu ya fadi abu biyu rak da zasu magance matsalar tsaro

April 20, 2024
Wani sanata ya fadi gaskiyar abin da yake damun Arewa da kuma yadda za’a iya gyara matsalar

Wani sanata ya fadi gaskiyar abin da yake damun Arewa da kuma yadda za’a iya gyara matsalar

August 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media