• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Atiku Abubakar Ya Gargadi Hafsoshin Tsaron Najeriya Kan Harbin Masu Zanga-Zanga

aksam by aksam
August 6, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya gargadi hafsoshin tsaron Nigeria da kwamandojin soji a kan ba da izinin amfani da muggan makamai a kan masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Nigeria .

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

A wani sakon da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Talata, Atiku ya ce za a daurawa shugabannin tsaro alhakin harbin fararen hula masu zanga-zangar lumana da sojoji da sauran jami’an tsaro suke yi.

Ya rubuta: “Ina so in yi tsattsauran gargaɗi ga manyan hafsoshin tsaro da kwamandojin sojan Najeriya, musamman waɗanda suke ba da izinin yin amfani da bindiga wajen harbin masu zanga-zangar lumana, su sani cewa su za a tuhuma da aikata laifuffukan cin zarafin bil adama, ko da bayan sun yi ritaya daga aiki.”

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi kira ga hukumomin tsaron da su tabbatar da baiwa masu zanga-zangar kariya, domin abun da suke yi dokar kasa ce ta ba su damar yi.

“Hakkin da ya rataya a wuyan gwamnati da hukumomin tsaro ne su tabbatar da tsaro da kariya ga mutanen da ke su ka yar da zasu nemi ‘yancinsu ta hanyar gudanar da zanga-zangar lumana.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Al’ummar Jihar Kano Sun Koka Da Yadda ‘Yan Kasuwar Singa Suka Kara Kudaden Kayan Masarufi;- Bayan Bude Kasuwar A Yau

Next Post

Mayakan Boko Haram Su 50 Sun Mika Wuya Ga Dakarun Sojojin Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amfani da Danzaki, NAFDAC ta ja kunnen masu gidajen Burodi

Amfani da Danzaki, NAFDAC ta ja kunnen masu gidajen Burodi

December 8, 2024

La crescita del settore del gioco digitale in Italia: un’analisi strategica

April 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media