• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Al’ummar Jihar Kano Sun Koka Da Yadda ‘Yan Kasuwar Singa Suka Kara Kudaden Kayan Masarufi;- Bayan Bude Kasuwar A Yau

aksam by aksam
August 6, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Tun bayan sassauta dokar hana fitar da gwamnatin jihar kano ta yi, ba a bude Kasuwannin jihar ba sai a yau talata, wanda hakan tasa al’umma suka yi tururuwar zuwa Kasuwar domin yo siyayyar kayan masarufi.

RelatedPosts

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Sai dai a lokacin da al’umma suka shiga kasuwar singa don sayo kayan amfani yau da kullum wadanda suka hadar da Taliya, Makaroni, Fulawa, Magi da sauransu.

Wani mutane mai suna Saminu Ibrahim Kurna ya shaidawa Aksam Media, cewa ya yi mamakin yadda kayan suka yi tashin gwauron zabi ta yadda wasu ma kayan ma ba za sayu ba saboda tsadar da suka yi.

” Kafin faruwar wannan lokaci muna sayan fulawa akan Naira dubu 66 amma yau mun sayeta Naira dubu 77, kuma haka sauran kayiyakin suke duk sun ta shi”. Inji shi

Alhaji Nasiru Farawa wani mai kanti ne a unguwa wanda ya shiga kasuwar domin siyan kayan masarufi a kasuwar ta singa ya ce a bayan yana siyan buhun fulawa akan Naira dubu 65 amma yau an ce masa Naira dubu 85 taliya 15,500 yau kuma Naira dubu 17,80.

” Ni ka ga dole sai hakura na yi da siyan fulawa saboda kudin yayi yawa, gaskiya abun ya yi yawa”.

Malam idris wani magidanci ne da yake zaune a Kano, yace gaskiya akwai bukatar yan Kasuwa su ji tsoron Allah, Saboda abun da suke yi na kara farashin kayan masarufi ba tare da su an kara musu ba, ya sabawa ka’ida .

Muntari Muhammad Liti shi ne mataimakin shugaban kasuwar Singa, da muka tuntube shi don Jin shin ko sun san da abun dake faruwa a kasuwar?, ya ce sun sami labarin yadda wasu yan kasuwar su ke tsauwalawa mutane ta hanyar kara kudin kayansu, inda yace hakan ba daidai bane.

” Abun takaici Mun ji wasu daga cikin yan kasuwar mu suna tsauwalawa mutane a wanna lokaci da ya kamata a saukakawa al’ummar sakamakon mawuyacin halin da suke ciki, gaskiya wannan abun bai kamata ba”.

Ya ce ba duka aka taru aka zama daya ba, akwai wadanda suke ba su tsauwala ba, sana sayar da kayansu yadda aka tafi aka bar shi, “amma mun sami labarin wasu har dubu 85 suke sayar da buhun fulawa, bayan kuma a dubu 64 aka tafi aka bar ta”.

Ya bukaci yan kasuwar da su ji tsoron Allah su rika sassautawa al’umma musamman a wannan lokaci da mutane suka fuskantar ƙarancin kudaden a hannunsu da kuma matsin rayuwa.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Kuma Sassauta Dokar Hana Fita A Jihar Kano

Next Post

Atiku Abubakar Ya Gargadi Hafsoshin Tsaron Najeriya Kan Harbin Masu Zanga-Zanga

aksam

aksam

RelatedPosts

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1
KASUWANCI

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Zargin tona asiri, wani minista ya saka an yi garkuwa da hadiminsa asiri ya tonu

Zargin tona asiri, wani minista ya saka an yi garkuwa da hadiminsa asiri ya tonu

August 15, 2024
Sabon Kwamishinan Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna CP Dabigi; Ya Fara Aiki

Sabon Kwamishinan Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna CP Dabigi; Ya Fara Aiki

December 9, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media