• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

aksam by aksam
January 18, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

Wani rahoto ya nuna cewa wannan wani almajiri ne da yaje almajiranci Abuja daga baya ya sauya izuwa mai sana’ar yankan farce, acewar rahoton matashin mai sana’ar yankan farce yana samun mafi karanci Naira dubu goma N10,000 kullum da wannar sana’ar, a wata kenan yana samun dubu dari uku N300,000.

A daidai lokacin mukuma wasu matasan mu sun takure tunanin su agu daya yayin da suke ganim bin yan siyasa ko harkar social media ce zata sa suyi arziki wanda cikin su sai mai tsananin rabone zai iya samun Naira dubu dari uku a shekara yayin da wancan matashin yake samun Naira dubu 300 duk wata.

Da wannan nake kiraga matasan mu dasu rage dogaro da yan siyasa su maida hankali gurin fadada tunanin su gurin nema da maida hankalin su akan sana’oinsu dabin hanyoyin da zasu ingantasu don dogaro da kansu domin babu abunda yakai dogaro da kai dadi.

Koda yazama dole sai mumbi yan siyasa to mu maida hankali gurin bin hanyoyin da zasu bamu gudunmuwa don dogaro dakai, ya bayyana karara duk mai dukiyar ko dama da bazai taimakeka ka tsaya da kafarka ba to so yake yacigaba da bautar dakai.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon Shugaban ƙungiyar Yan Kasuwa ta ƙasa, Alh. Bature Abdulaziz,ya Rasu

Next Post

Mako mai zuwa na iya girgiza kasuwannin duniya na Crypto baki ɗaya.

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025
Yadda Aka Buɗe Makarantar Koyon Wanki Da Guga A Asibitin AKTH 
KASUWANCI

Yadda Aka Buɗe Makarantar Koyon Wanki Da Guga A Asibitin AKTH 

by aksam
May 4, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

ICPC Ta Ƙi Amincewa da Janye Ƙorafin Dangote kan Tsohon Shugaban NMDPRA

ICPC Ta Ƙi Amincewa da Janye Ƙorafin Dangote kan Tsohon Shugaban NMDPRA

January 8, 2026
Yadda kwale-kwale ya halaka wasu mutane 30

Yadda kwale-kwale ya halaka wasu mutane 30

October 3, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media