Daga; Hassan Umar Gwammaja
A madadinnin Mahukuntar wannan kafa ta Aksam Media muna mika sakon jajentawar mu ga gwamnatin jihar Kano da fadar Mai Martaba SARKIN Kano da kuma ‘Yan Kasuwar Singer baki daya,
a bisa wannan iftila’in Gobara da ta sake faru a kasuwar.
Muna rokon Allah Sub- hannahu Wata Allah ya ki yaye kare faruwar hakan anan gaba.











