• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Majalisar Koli Kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya Ta Sanar Da Ganin Jaririn Watan Ramadan Na Shekarar 2026 A Wasu Sassan Najeriya

aksam by aksam
February 17, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home Addini
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota

Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba

 

A wata sanarwa da Sakataren kwamatin gani Farfesa Sambo Wali Junaid ya fitar yace Mai Martaba Shehun Borno Alhaji (Dr.) Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi shi ne ya sanar da ganin watan a madadin sarkin Musulmi wanda yake balaguro zuwa kasashen waje.

KARIN LABARAI:https://tsthausa.com/an-ga-watan-azumin-ramadana-a-saudiyya/

A jawabin da ya yi na sanarwar wanda aka sanya a shafin Tuwita na kwamitin ganin watan, Sarkin na Borno ya ce an ga watan ne bayan samun rahotanni daga shugabannin addinin Musulunci da ke wasu jihohin ƙasar.

Hakan na nufin gobe Laraba 18 ga watan Fabareru na shekarar 2026 za ta kasance daya ga watan Ramadan.

Allah ya karbi Ibadunmu amin summa amin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Next Post

Kano: An Rufe Gidajen Gala da Harkokin DJ Har Zuwa Karshen Azumi

aksam

aksam

RelatedPosts

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
Addini

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

by aksam
April 26, 2026
Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji  Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota
Addini

Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota

by aksam
April 21, 2026
Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu  Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba
Addini

Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba

by aksam
April 20, 2026
Sultan Declares Monday as First Day of Rabi’ul Awwal 1447AH
Addini

Majalisar Kolin Addinin Musulnci Ta Umarci a Fara Duban Wata Ramadana a Najeriya

by aksam
February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

September 29, 2025
Gwamnatin Kano ta matsayar ta game da almundahnar matar tsohon gwamnan jihar da aka bankado

Gwamnatin Jihar Kano ta Rufe Asusun Ma’aikatun ta

August 28, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media