• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

aksam by aksam
September 29, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumomin leken asiri daga Nijar, Mali da Burkina Faso sun ce suna shirin bayyana sunayen manyan ’yan siyasan Najeriya da ake zargin suna goyon bayan kungiyoyin ’yan bindiga da ke aiki a Arewa maso Yammacin Najeriya.

Jami’an tsaron sun bayyana cewa tuni suna da sunayen wasu ’yan siyasa da ake kyautata zaton suna ba wa miyagu tallafi.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Sun ƙara da cewa an riga an kama wasu mutane da ke da hannu wajen samar da makamai ga ’yan bindiga, kuma bincike na ci gaba.

A cewar hukumomin, wannan mataki na cikin ƙoƙarin yankin na rushe hanyoyin laifuffuka na ƙetare iyaka da ke ƙara rashin tsaro a Yammacin Afirka.

Wannan ci gaban ya biyo bayan ƙara haɗin kai tsakanin ƙasashen Sahel wajen sha’anin tsaro, musamman wajen yaƙi da kungiyoyin makamai da kuma safarar haramtattun makamai a tsakanin iyakoki.

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ministar Dubai ta soki kokarin Isra’ila na faɗaɗa ƙasar ta.

Next Post

Kungiyar PENGASSAN ta dauki doka a hannunta tsakanin ta da matatar Dangote

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin da ya hana ɗalibai cin jarabawar JAMB

Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin da ya hana ɗalibai cin jarabawar JAMB

May 7, 2025
Ansamu Asara Milliyoyin Kudadi A Kasuwar Kabba Dake Jihar Kogi

Ansamu Asara Milliyoyin Kudadi A Kasuwar Kabba Dake Jihar Kogi

November 27, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media