• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar PENGASSAN ta dauki doka a hannunta tsakanin ta da matatar Dangote

aksam by aksam
September 30, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

PENGASSAN ta umurci ma’aikatan mai su dakatar da kai danyen mai da gas zuwa Masana’antar Dangote duk da cewa wannan ba yajin aiki ne na doka ba, kuma yana iya zama laifin tabarbarewar tattalin arziki.

Kundin tsarin Mulkin kasa na 1999 ya ba da ’yancin kafa ƙungiya, amma bai ba da lasisin lalata kadarori ko hana harkar kasuwanci ba.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Dokar rikice-rikicen sana’a ta ce dole a bi hanyoyin sasanci kafin yajin aiki, amma PENGASSAN ta kauce.

Umarnin ya hana yarjejeniyar Dangote da masu kawo kaya ci gaba – wanda zai iya janyo biyan diyya.

Kundin Laifuffuka ya tanadi hukuncin shekaru 3 zuwa 7 a kurkuku idan aka tilasta ko tarwatsa harkar kasuwanci.

EFCC na iya ɗaukar wannan a matsayin tuburewar tattalin arziki da hukuncinsa zai iya kaiwa shekaru 10.

Sakamako: Idan gwamnati ta gurfanar da jami’an PENGASSAN, za su iya fuskantar hukunci tsakanin shekaru 7 zuwa 25 a gidan yari, da tarar kuɗi, da kuma biyan diyya.

Darasi: ’Yancin ƙungiya yana da muhimmanci, amma ba ya nufin a yi hargitsi ko a lalata harkokin ƙa

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

Next Post

Fassarar jawabin shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu na Ranar yancin kai 65

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Exploring the Social Features at Yetiwin Casino

April 21, 2025

Den digitala transformationen har revolutionerat hur vi samlar, verifierar och sprider information.

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media