• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Majalisar Kolin Addinin Musulnci Ta Umarci a Fara Duban Wata Ramadana a Najeriya

aksam by aksam
February 16, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home Addini
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Hassan Umar Gwammaja

Majalisar koli ta addinin musulunci a Najeriya (NSCIA) ta bukaci Musulmi a fadin Najeriya da su fara duban jinjirin watan Ramadan 1447 A.H. bayan faduwar rana a ranar Talata, 17 ga Fabrairu, 2026, wadda ta yi daidai da 29 ga Sha’aban 1447 A.H.

RelatedPosts

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota

Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba

 

A sanarwar da babban sakataren majalisar, Farfesa Is-haq Oloyede ya sanya wa hannu, an ce kwamitin duban wata na kasa tare da hadin gwiwar hukumar kula da sararin samaniya ta Najeriya (NASRDA) za su kula da aikin tabbatar da ganin watan.

 

Majalisar ta bayyana cewa idan an ga jinjirin watan a daren Talata, Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar, Muhammad Sa’ad Abubakar, zai sanar da Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026 a matsayin ranar farko ta azumin Ramadan. Idan kuwa ba a ga watan ba, Alhamis, 19 ga Fabrairu, 2026 za ta zama ranar farko ta azumin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

The Kwahu West Municipal Assembly, Nkawkaw, Has Commenced a Comprehensive Monitoring Exercise as Part of Decisive Steps to Reclaim Lands Destroyed by Dand Winning and Illegal Mining Activities

Next Post

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

aksam

aksam

RelatedPosts

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
Addini

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

by aksam
April 26, 2026
Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji  Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota
Addini

Wani Magidanci Da Mahaifiyarsa Da Suke Shirin Tafiya Aikin Hajji Daga Jihar Kano Sun Rasu A Hadarin Mota

by aksam
April 21, 2026
Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu  Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba
Addini

Babbar Kotun Tarayya Dake Zamanta Abuja; Karƙashin Mai Shariʼa Peter Odo Lifu Ta Bayar Da Umarnin A Sakin Sheikh Sani Khalifa Zaria Ba Tare Da Bata Lokaci Ba

by aksam
April 20, 2026
Majalisar Koli Kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya Ta Sanar Da Ganin Jaririn Watan Ramadan Na Shekarar 2026 A Wasu Sassan Najeriya
Addini

Majalisar Koli Kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya Ta Sanar Da Ganin Jaririn Watan Ramadan Na Shekarar 2026 A Wasu Sassan Najeriya

by aksam
February 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Iran ta farmaki Cibiyoyin leken Asiri na Sojojin Isra’ila kuma ta samu

Iran ta farmaki Cibiyoyin leken Asiri na Sojojin Isra’ila kuma ta samu

June 19, 2025
Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kano Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana Kan Tsadar Rayuwa A Najeriya

Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kano Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana Kan Tsadar Rayuwa A Najeriya

February 8, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media