• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kantoman k/h T/wada ya jagoranci daga kimar gwamnatin Abba Gida-gida

aksam by aksam
May 18, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kantoman Tudun wada Dr. Umar isah rugu-rugu ya jagoranci raban tallafin kudi naira dubu hamsin ga mata 100 domin suja jali a tudun wada.

Kantoma ruko na karamar Hukumar tudun wada Dr. Umar isah rugu-rugu ya yabawa gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin mai girma gwamna Alh. Abba kabir yusuf bisa yadda suke kokarin raba irin wannan tallafin ga Alumma duba da halin matsin rayuwa da Alumma suka tsinci kansu ciki.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Ya bayyana hakanne a yayin taron kaddamar da rabon tallafin kudi na jali ga mata wanda gwamnati kano ta bayar arabawa mabukata dake a karamar Hukumar ta tudun wada.

Dr. Umar isah rugu rugu yakara da cewa ” An baku wannan jali badan komai ba sai domin aje acigaba da gudanar da sanao’i wadanda basa sanaar kuma sunemi sanaoin dazasuyi domin kowa yasamu dogaro dakansa kuma muna fatan zakuyi dukkanin maiyuwa wajen amfanar dakanku kuma munafatan wannan tallafin zaizomo silar arzin ku.

Daga karshe rugu-rugu yaja hankalin Alummar yakin musamman wadanda basu samu a wannan karon ba suyi hakuri wannan shine karon farko kuma zaa cigaba da bayar da irin wadannan tsare tsaren anan gaba .

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Fadar shugaban kasa ta ayyana wanda zai gaji Ganduje afakaice

Next Post

Yadda Kungiyar likitici ta koka da ficewar mambobinta kasashen ketare

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

August 1, 2025
Jerin Shari’o’i  Uku Da Kotun Kolin Najeriya  Zata Kawo Karshensu  A  Yau  Juma’a

Jerin Shari’o’i Uku Da Kotun Kolin Najeriya Zata Kawo Karshensu A Yau Juma’a

January 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media