• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Fadar shugaban kasa ta ayyana wanda zai gaji Ganduje afakaice

aksam by aksam
May 18, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ana rade-radin fadar shugaban kasa ta fara yunkurin sauya Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam’iyar APC na kasa.

Yunkurin ya biyo bayan kiraye-kiraye da masu ruwa da tsaki da tsagin jam’yyar suka yi kwanakin baya a Najeriya.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Jaridar Leadership ta binciko cewa fadar shugaban kasa ta na kokarin kafa kwamitin da za su nemo wanda zai rike muƙamin bayan sauke Ganduje.

Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin jam’iyyar APC da ke yankin Arewa ta tsakiya ne za a daura wa alhakin nemo wanda zai maye gurbin Ganduje.

Har-ila-yau jam’iyyar ta ayyana cewa shugaban ta a wannan karon zai fito ne daga yankin Arewa ta tsakiya. Bangaren da sabon shugaban APC zai fito

Sai dai wasu bayanan da suka fito daga fadar shugaban kasa sun nuna cewa sabon shugaban zai fito ne daga ɓangaren CPC, cewar jaridar Nigerian Bulletin.

CPC tana cikin jam’iyyun adawa da suka yi haɗaka wajen kafa jam’iyyar APC gabanin zaben 2015.

Korafin da aka yi kan Ganduje a APC Daga cikin abubuwan da aka koka kan Ganduje akwai matsalolin da jam’iyyar ta samu a zabukan fitar da gwani a jihohin Edo da Ondo.

A wani bangaren kuma ana rade-radin cewa shirin dawowar Rabi’u Musa Kwankwaso jam’iyyar APC na daga cikin abubuwan da suka sa za a sauke Ganduje.

Ganduje ya ce APC ce mafita a Najeriya A wani rahoton, kun ji cewa duk da matsalar da shugaban APC ke ciki, ya tabbatar da cewa jam’iyyarsu ita ce kadai hanyar dakile matsalolin kasar.

Abdullahi Ganduje ya tabbatar da haka ne a lokacin da ya je jihar Gombe domin ayyukan cigaba inda ya ce APC ce kadai mafita a Najeriya.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wani abun mamaki ya faru a majalisar Dattawan Najeriya

Next Post

Yadda kantoman k/h T/wada ya jagoranci daga kimar gwamnatin Abba Gida-gida

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar Kwadago ta NLC Ta Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Karin Farashin Kudin Kira Da Na Data

Kungiyar Kwadago ta NLC Ta Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Karin Farashin Kudin Kira Da Na Data

February 3, 2025
Cikin wata daya idan gwamnatin najeriya ta ga dama Sai ta fatattaki Yan taadda Dr Ado shuaibu Dan sudu

Cikin wata daya idan gwamnatin najeriya ta ga dama Sai ta fatattaki Yan taadda Dr Ado shuaibu Dan sudu

May 26, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media