• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

aksam by aksam
August 1, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar masu kasuwancin kayayyaki Sawa ta mazan kwarai dake kasuwar Kantin kwari a jihar Kano ta yabawa Gwamna Abba Kabir Yusif bisa ayyukan ci gaba da yake a fadin jihar Kano, musamman bangare ilimi da gyara gyaren hanyoyin da suka lalace.

Shugaban Kungiyar Usman Sulaiman Wanda sakatarensa Alh. Rabiu Abubakar ya jagoranta ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manama labarai a ofishin Kungiyar dake kasuwar Kantin kwari.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Rabiu Abubakar yace, Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya taimakawa ‘ya’yan talakawa da wanda ma ba talakawa ba wajen Kai dalibai kasashen wajen domin yin karatu kamar kowa, Wanda Yanzu sun Zama manyan mutane,masamman a bangare lafiya.

Sakataren ya jaddada cewar Kungiyar mazan kwarai dake kasuwar Kantin kwari tana baiwa Gwamnatin jihar Kano cikakken hadin Kan daya kamata domin bayyana ayyukan da Gwamnatin jihar ta yi abubuwa ci gaba ga alummar Kano.

Sakataren ya kuma bayyana cewar Yanzu lokaci yayi da Gwamnatin jihar Kano za ta Kara bibiyar ‘yan jamiyya domin tallafa musu da jarin da za su habaka kasuwancinsu ta hanyar bibiyar kungiyoyin da suke bata gudunmawa, musamman yankasuwa Wanda a cikin Kashi Dari na Samar da Gwamnatin jihar Kano,’yankasuwa na daga cikin wadanda suka ba da gudunmawa kwarai da gaske, Inda yace yakamata Gwamnatin jihar Kano ta tuna da kungiyoyin kasuwanni da suka je yakin kafata.

Shugabancin Kungiyar karkashin jagaranci Alh Usman Sulaiman yace yabawa Daraktan yada labaran Gwamnan Alh. Sunusi Bature Dawakin Tofa dangane da Yadda yake taimakawa ”yan yakinsa ta hanyar ba da jari ga matasa domin su dogara da kawunansu da ba da kayayyakin Noma da rabawa ‘yan karkara jakuna da motoci da babura domin ganin sun dogara da kawunansu.

Ya bayyana cewar,bisa wannan tagomashi ba za su manta da kyawawan Abubuwa da yake yi a yankunan Kano ta Arewa domin ciyar da alummar gaba.

Yace, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya bargeshi bisa aikace -aikace da yayi a bangaren Kananan hukumomi na yakin, a Don haka Kungiyar take Kira ga Gwamnatin jihar Kano da ta tallafawa Kananan yankasuwa da Basu da jarin da za su yi Sana’a domin rage masu zaman kashe wando da masu kwacen wayoyin alumna Wanda wani lokacin ma har ta Kai da kisa Ko raunata mutum .

Daga karshe Shugaban Kungiyar masu kasuwancin kayayyaki Sawa ta mazan kwarai dake kasuwar Kantin kwari Alh. Usman Sulaiman yace Kungiyarsu a kodayaushe tana tare da wannan Gwamnatin Kuma kofar Kungiyar a Bude take  domin tattarawa da Gwamnatin Akan Yadda za a horars da matasa sanin ilimin kasuwanci domin rage yawan masu shaye shayen muggwan kwayoyi da kwacen wayoyin alumna a matsayin neman kudade.

COV/I S GAMA/

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Matashin da ya taso dago Adamawa zuwa jihar Katsina a Keke ya yaba wa gwamnan Kano bisa manyan aikace-aikace

Next Post

Innalillahi Wa’inallaihir Rajun Allah Ya Jikan Abbati Isah (Babba)

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

April 2, 2024

Lottoland Casino vs Playtech Casino: A Fair Comparison

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media