• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

aksam by aksam
April 2, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

NDLEA ta kama wata mata dauke da kilo 10,70 na tabar wiwi a cikin salak ɗin Abacha da busassun ganyaryaki.
An kama matar ne da kilo goma na wiwi a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Legas

A sanarwar da hukumar ta fitar a ranar Lahadi, ta ce matar mai suna Chidinma Chinenye Agbazue mai shekara 35 ta ɓoye kilo 10,70 na tabar wiwin a cikin salak ɗin Abacha da busassun ganyayyaki.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Matar wadda aka kama a filin jirgin Murtala Muhammmed da ke Legas, ta yi niyyar kai tabar wiwin birnin Doha na Qatar, in ji sanarwar.

NDLEA ɗin ta ce binciken wucin-gadi ya nuna cewa Chidinma na zaune ne a Qatar amma ta koma Nijeriya Disamabar bara domin bikin Kirisimeti.

Hukumar wadda ta ce ta kama matar tare da haɗin gwiwar jami’an hukumar DSS, ta tabbatar da cewa Chidinma ta yada zango a otel ɗin Club Dice da ke Legas inda a nan aka miƙa mata wiwin.

Baya ga Chidinma, NDLEA ɗin ta ce ta kama Nwachukwu Chinedu mai shekara 28 a Jihar Abia kan zarginsa da safarar wiwi da tramadol.

“A Abia, an kama Nwachukwu Chinedu mai shekara 28 a ranar Juma’a 29 ga watan Maris a Akara Ahuba, Ƙaramar Hukumar Isikwuato. Abubuwan da aka gano daga hannunsa sun haɗa da kilo 46.65 na wiwi da adadi daban-daban na tramadol da methamphetamine da rohypnol da tsabar kuɗi N71,500,” in ji sanarwar.

Haka kuma NDLEA ɗin ta ce ta kama wata mota ƙirar Volkswagen kan hanyar Ondo ɗauke da kilo 127.5 na wiwi.

Hukumar ta ce akwai wata mai shekara 30 mai suna Chinasa Christopher wadda aka kama da kwalabe 400 na maganin tari mai ɗauke da kodin a Sabon Garin Kano.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ƴan sanda sun ƙwato yarinya ƴar shekara 12 da aka Daura wa aure da mai sheka 63

Next Post

Kali adadin maniyyata aikin Hajji na kowacce jiha a Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kali adadin maniyyata aikin Hajji na kowacce jiha a Najeriya

Kali adadin maniyyata aikin Hajji na kowacce jiha a Najeriya

April 3, 2024

Co robić, gdy napotkasz problemy z grą w n1bet casino?

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media