• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kali adadin maniyyata aikin Hajji na kowacce jiha a Najeriya

aksam by aksam
April 3, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jadawalin maniyyata daga jihohi

Kaduna — 4,656
Sokoto — 3,563
Kebbi — 3,344
Niger — 3,200
Kwara — 3,100
Kano — 2,906
Katsina — 2,654
FCT — 2,489
Bauchi — 2,290
Nasarawa — 1,866
Lagos — 1,857
Borno — 1,780
Adamawa — 1,767
Zamfara — 1,596
Osun — 1,548
Plateau — 1,345
Yobe — 1,290
Gombe — 1,262
Jigawa — 1,260
Oyo — 1,047
Taraba — 1,000
Ogun — 925
Ondo — 491
Edo — 265
Ekiti — 186
Imo — 98
Benue — 87
Rivers — 42
Delta — 40
Enugu — 18
Bayelsa — 13
Ebonyi — 13
Kogi — 13
Sojoji — 403
Bisa la’akari da jadawalin da ke sama, Najeriya na da yawan maniyyata 48,414 a shekarar nan ta 2024, sabanin a baya inda ko a 2023 ‘yan Najeriya fiye da dubu 90 ne suka halarci aikin hajjin bara.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Ana dai alakanta raguwar yawan jama’ar da tsadar farashin kujerar aikin na bana da ta ninka na bara fiye da sau biyu.

To sai dai za a iya cewa babu tabbacin cewa gabadayan maniyyatan fiye da dubu 48 na Najeriya ka iya halartar aikin hajjin bana sakamakon ba kowa ne zai iya cika kudin da hukumar alhazan ta nemi a cika duk kuwa da cewa wasu jihohin sun cika wani kaso na kudin.

Yanzu dai za a iya cewa alkaluman da hukumar alhazai za ta fito da su ne kawai ka iya zama abin dogaro dangane da sanin hakikanin yawan mutanen da za su halarci aikin hajjin na 2024.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

Next Post

Kin aiwar da dokar auren jinsi, Bankin Duniya ya soke lamuni ga wata kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

June 19, 2026
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Kasar Najeriya (Super Eagles) Ta Lallasa Takwararta  Ta Kasar Kamaru Da Ci 2 – 0 Babu Ko Daya;

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Kasar Najeriya (Super Eagles) Ta Lallasa Takwararta Ta Kasar Kamaru Da Ci 2 – 0 Babu Ko Daya;

January 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media