• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Matashin da ya taso dago Adamawa zuwa jihar Katsina a Keke ya yaba wa gwamnan Kano bisa manyan aikace-aikace

aksam by aksam
August 1, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani Dankshin kasa Abubakar Umar Oduwalle Adamawa ya bayyana Gwamna Abba Kabir Yusuf a matsayin shugaba Nagari da yake jinkan talakawa da bunkasa harkokin ilimi ta hanyar ciyar da dalibai yanmakarantar fimarairi da Basu kayayyakin makaranta da gyara hanyoyi da ba da tallafi da biyawa daliban Mayan makarantu Rabin kudaden karatu.

Abubakar Umar Oduwalle yace,Baya ga haka Gwamnan Kano ya dauki nauyin Yan jami’a zuwa Karo karatu kasashen wajen Wanda wannan ba karamin abun a Yaba bane da sauran aikace -aikace da ba za su lissafu ba.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Yace,babban abin daya yake yawo zuwa jihohi shine, Shekaru 37 da suka gabata iyayensa sun nemi yayi karatu,Amma saboda rashin ganewa da taurin Kai ya ki tsayawa yayi, Amma daga Baya ya ga abokanansa duk sun Zama manyan mutane Wanda daga nan ne ya yanke shawarar daya daina shaye shaye tare Fara wayar da Kan matasa Akan shaye shaye saboda Baya son abin daya afku akansa Kada ya Kara faruwa Akan wasu.

Oduwalle Adamawa ya bayyana cewar, ya taho tun daga jihar Adamawa ya wuce jihar Katsina domin yiwa iyalan murigayi tsohon Shugaban kasa Muhammad Buhari ta’aziyya bisa rasuwarsa.

Yace a lokacin da ya Shiga jihar Katsina domin ta’aziyya ya wuce garin kahuta Inda ya ga irin ayyukan da Rara kahuta yayi a cikin garinsa Wanda yayi titin da zai shigo garin kahuta da kuma,masallacin juma’a da makarantar islamiyya da sauran abubuwa da dama ciki har ba da tallafi ga alummar garinsa.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An bukaci yan kasuwa su zuba jari a hukuma habaka kasuwanci ta jihar Yobe domin cin amfani

Next Post

Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ƙasashen Gulf Sun Hana Amurka Amfani da Sararinsu Domin “Project Freedom”

Ƙasashen Gulf Sun Hana Amurka Amfani da Sararinsu Domin “Project Freedom”

May 7, 2026

In der heutigen digitalen Glücksspielwelt sind Bonusangebote nicht nur ein zusätzliches Anreizmittel

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media