• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

aksam by aksam
June 18, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsaka mai wuyar da Amurka ke ciki kan ko za ta tallafa wa Isra’ila wajen kai wa Iran hari, ko kuma ta tsame hannunta kacokan daga rikicin ya fallasa rarrabuwar kawunan da ke tsakanin masu goyon bayan shugaba Donald Trump.

Rahotanni sun nuna cewa shugaban na Amurka na tunanin tallafa wa Iran wajen tarwatsa cibiyoyin sarrafa nukiliya na Iran, bayan tattaunawar da ya yi da masu ba shi shawara kan tsaro a fadar White House, ranar Talata.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Masu goyon bayan taken Trump na ‘fifita Amurka a kowane yanayi’ sun dage kan cewa Trump ya ci alwashin kauce wa tsoma Amurka cikin “dagayen yaƙe-yaƙe” irin waɗanda suka janyo kashe-kashen ɗimbin dakarun Amurka a Afghanistan da Iraqi.

Sai dai ƴan ina-da-yaƙi na jam’iyyar Republican mai mulki na ingiza Trump ya afka wa Iran.

Sanata daga Kudancin Carolina, Lindsey Graham ya ce abu ne da zai amfani Amurka idan aka hana Iran mallakar makamin nukiliya.

Iran dai ta dage kan cewa shirinta na nukiliya na zaman lafiya ne.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

GWAMNATIN JIHAR KADUNA NA KOKARIN WARWARE DA DADDEN MATSALAR RIGINGIMUN FILAYEN GARIN MAHUTA- Kungiyar Ihsan

Next Post

Amurka na shirin Amfani da GBU-57A/B Bom domin ruguza Makamashin nukiliya na Iran

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kanun labarai tare da B. Imam

Kanun labarai tare da B. Imam

December 24, 2023
Ya kamata Direbobin Manyan motoci, su daina gudu wuce sa’a, cewar shugaban kungiyar su.

Ya kamata Direbobin Manyan motoci, su daina gudu wuce sa’a, cewar shugaban kungiyar su.

November 22, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media