• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

GWAMNATIN JIHAR KADUNA NA KOKARIN WARWARE DA DADDEN MATSALAR RIGINGIMUN FILAYEN GARIN MAHUTA- Kungiyar Ihsan

aksam by aksam
June 18, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Al’ummar mahuta Dake kusa da national eye center a karamar Hukumar igabin ta jihar kaduna suna yabawa da salon jagoranci irin na maigirma Gwamnan jihar kaduna Sanata Dr UBA SANI CON.

Duba da Yanda *kake* kokarin Dawo da Martaban jihar ta kowane ɓangare musamman ma magance rigingimun Dake tsakanin masu Gonaki da filaye da dillalai a fadin jihar kaduna Wannan ya tabbatar Mana da cewa Gwamna UBA SANI Shugaba ne Adali me kaunar zaman lafiya, da cigaban jama’a, yanda ka Daura Alhakin warware matsalar a Hannun Hukumar KADGIS ta jihar kaduna.

To Saida wani Hanzari ba Gudu ba, ansami wasu masu yiwa wannan shiri naka kafar Angulu Domin yanda akace ayi ba Hakan akayi ba, saboda mune ainihin masu Wadannan Gonaki da muka GADA Daga iyaye da kakaninmu Kuma muke da shari’oi da ban da ban agaban ma banbanta kotuna, Kuma munada masaniyar cewa mune Wadanda kace azo a magance Mana damuwar mu, Amma Kuma cikin takaici sai gashi munaji Muna Gani ana Daukan CO4 ana rabawa ga wasu tsoffin sojoji da tsoffin Yan sandan da duk tare dasu muke shari’a a gaban kotuna, Wanda Kuma su basu da ko kafa Daya a wannan waje sun saya *ne* wajen inter Land Kamfanin da Shima muke gaban kotu tare dashi, sannan Kuma ita kanta Hukumar ta KADGIS din a yanzu haka Muna kan shari’a tare dasu a wata Kara da muka shigar Mai Lamba KDH/KAD/159/2015,
To sai Abin ya daure Mana Kai, wannan tasa muke tunanin cewa Director General na Hukumar KADGIS Bazai iya sasanta wannan matsalar ba, saboda ta bayyana karara Yana Dauka CO4 Yana mikawa ga mutanen da duk muke shari’a akan FILAYEN tare dasu a gaban kotuna Wanda haryanzu ba’a Gama shari’oin ba, mu Kuma yaki sauraranmu.
Sai dai Muna ZARGIN cewa Wasu Daga cikin sauran diddigan kayan Gwamnatin baya ne da Suka rage a Hukumar ta KADGIS suke kokarin lullubewa DG. KADGIS din Ido akan kada yayi Abinda kasashi yayi Saboda basa son Samun nasarar wannan GWAMNATI.
Amma Kuma Muna masu matuƙar Mika Godiyar mu da Jin Dadin yanda maigirma Director General na KASUPDA ya gudanar da nashi Aikin Kamar yanda Maigirma Gwamna ya umurta wannan ya tabbatar Mana dacewa mutum ne me son zaman Lafiya da cigaban Gwamnati da Al’umma Baki Daya.

Don haka Amatsayin mu na Yan kasa nagari masu biyayya da Dokokin Hukuma Kuma yayan jam’iyyar APC masu yiwa GWAMNA fatan Alkhairi, Muna Mika koken mu Ga maigirma Adalin Gwamna Wanda baisan zalunci da kayi gaggawan waiwayan wannan Lamarin Domin Maida komai bisa kan tsari Kamar yanda kabada umurnin cewa anememu A Kuma magance Mana matsalolin mu, DOMIN Samun dauwamammiyar zaman lafiya Aji har kaduna da kasa Baki Daya
ALLAH ya ja zamanin GWAMNA yaja zamanin jihar kaduna.

Rubutu: Kungiyar Ihsan Development Forum MAHUTA.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Makamin Fattah ya zama babban barazana ga Na’urar kariya ta Isra’ila.

Next Post

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wasu masu sana’ar PoS sun fara girbar abin da suka shuka– CBN

February 17, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Fitar da sabon jerin sunayen Masu ɗaukar nauyin taaddanci ya haɗa da Tukur Mamu, Simon Ekpa Da Wasu 46

Gwamnatin Tarayya Ta Fitar da sabon jerin sunayen Masu ɗaukar nauyin taaddanci ya haɗa da Tukur Mamu, Simon Ekpa Da Wasu 46

April 12, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media