• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

GWAMNATIN JIHAR KADUNA NA KOKARIN WARWARE DA DADDEN MATSALAR RIGINGIMUN FILAYEN GARIN MAHUTA- Kungiyar Ihsan

aksam by aksam
June 18, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Al’ummar mahuta Dake kusa da national eye center a karamar Hukumar igabin ta jihar kaduna suna yabawa da salon jagoranci irin na maigirma Gwamnan jihar kaduna Sanata Dr UBA SANI CON.

Duba da Yanda *kake* kokarin Dawo da Martaban jihar ta kowane ɓangare musamman ma magance rigingimun Dake tsakanin masu Gonaki da filaye da dillalai a fadin jihar kaduna Wannan ya tabbatar Mana da cewa Gwamna UBA SANI Shugaba ne Adali me kaunar zaman lafiya, da cigaban jama’a, yanda ka Daura Alhakin warware matsalar a Hannun Hukumar KADGIS ta jihar kaduna.

To Saida wani Hanzari ba Gudu ba, ansami wasu masu yiwa wannan shiri naka kafar Angulu Domin yanda akace ayi ba Hakan akayi ba, saboda mune ainihin masu Wadannan Gonaki da muka GADA Daga iyaye da kakaninmu Kuma muke da shari’oi da ban da ban agaban ma banbanta kotuna, Kuma munada masaniyar cewa mune Wadanda kace azo a magance Mana damuwar mu, Amma Kuma cikin takaici sai gashi munaji Muna Gani ana Daukan CO4 ana rabawa ga wasu tsoffin sojoji da tsoffin Yan sandan da duk tare dasu muke shari’a a gaban kotuna, Wanda Kuma su basu da ko kafa Daya a wannan waje sun saya *ne* wajen inter Land Kamfanin da Shima muke gaban kotu tare dashi, sannan Kuma ita kanta Hukumar ta KADGIS din a yanzu haka Muna kan shari’a tare dasu a wata Kara da muka shigar Mai Lamba KDH/KAD/159/2015,
To sai Abin ya daure Mana Kai, wannan tasa muke tunanin cewa Director General na Hukumar KADGIS Bazai iya sasanta wannan matsalar ba, saboda ta bayyana karara Yana Dauka CO4 Yana mikawa ga mutanen da duk muke shari’a akan FILAYEN tare dasu a gaban kotuna Wanda haryanzu ba’a Gama shari’oin ba, mu Kuma yaki sauraranmu.
Sai dai Muna ZARGIN cewa Wasu Daga cikin sauran diddigan kayan Gwamnatin baya ne da Suka rage a Hukumar ta KADGIS suke kokarin lullubewa DG. KADGIS din Ido akan kada yayi Abinda kasashi yayi Saboda basa son Samun nasarar wannan GWAMNATI.
Amma Kuma Muna masu matuƙar Mika Godiyar mu da Jin Dadin yanda maigirma Director General na KASUPDA ya gudanar da nashi Aikin Kamar yanda Maigirma Gwamna ya umurta wannan ya tabbatar Mana dacewa mutum ne me son zaman Lafiya da cigaban Gwamnati da Al’umma Baki Daya.

Don haka Amatsayin mu na Yan kasa nagari masu biyayya da Dokokin Hukuma Kuma yayan jam’iyyar APC masu yiwa GWAMNA fatan Alkhairi, Muna Mika koken mu Ga maigirma Adalin Gwamna Wanda baisan zalunci da kayi gaggawan waiwayan wannan Lamarin Domin Maida komai bisa kan tsari Kamar yanda kabada umurnin cewa anememu A Kuma magance Mana matsalolin mu, DOMIN Samun dauwamammiyar zaman lafiya Aji har kaduna da kasa Baki Daya
ALLAH ya ja zamanin GWAMNA yaja zamanin jihar kaduna.

Rubutu: Kungiyar Ihsan Development Forum MAHUTA.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Makamin Fattah ya zama babban barazana ga Na’urar kariya ta Isra’ila.

Next Post

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da Jadawalin yakin neman zaben shekarar 2027

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da Jadawalin yakin neman zaben shekarar 2027

July 23, 2026
Kwamishinan Jinkai Da Walwallar Jama’a Comred Markus Yunana Barda Ya Aika Da Sakon Barka Da Sallah Ga Gwamna Uba Sani, Mai Martaba Sarkin Jama’a Da Kuma Sauran Al’umma Musulmi

Kwamishinan Jinkai Da Walwallar Jama’a Comred Markus Yunana Barda Ya Aika Da Sakon Barka Da Sallah Ga Gwamna Uba Sani, Mai Martaba Sarkin Jama’a Da Kuma Sauran Al’umma Musulmi

June 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media