• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ya kamata Direbobin Manyan motoci, su daina gudu wuce sa’a, cewar shugaban kungiyar su.

aksam by aksam
November 22, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka manyan motocin haya dake kasuwar Tafawa Balewa ta bukaci direbobin manya motoci na unguwar Tafawa Balewa da su kasance masu bin dokokin hanya,Musamman su da suke bin manyan hanyoyin kudu da Arewacin Kasar nan.

Shugaban Sashin Kula da harkokin Sufuri na Kungiyar Alhaji Halliru Ibrahim Gizina ne,ya bukaci hakan a Lokacin da yake zantawa manema labarai a ofishinsa dake Tafawa Balewa anan jihar Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Halliru Ibrahim Gizina yace,ba wai sai lokacin hunturu ba za,a ja hankalin Direbobi ba,kan su rika kiyayewa da umarnin Hukumomi masu kula hanyoyi da kaucewa gudun ganganci ba,inda yace,Shugaban A A Gizina, ya himmatu wajen ganin an inganta harkokin tuki da hakkokin direbobin dake safara zuwa jihohin Kudu da Arewacin Najeriya.

Halliru Gizina, yayi kira ga matuka manyan motoci su tabbatar suna bin dokoki da kaidoji yadda suka kamata domin kaucewa afkuwar haddura.

Yace,kamata yayi direbobi su zamto masu bin dukkannin dokokin da aka gindaya musu domin samun nasarar da aka sanya a gaba na ciyar da harkokin Sufurin Manyan motoci ta yadda jihar Kano za ta yi gogayya da sauran jihohin kasar nan.

Haka zalika,ya bayyana cewa, wannan lokaci ne daya kamata duk wani direba ya kasance masu kulawa a lokuta daban daban, ba ma sai an Shawarce su ba,su kiyaye dokokin da aka sanya akan al’amuran da suka shafi tuki.

Halliru Gizina ya yabawa Gwamnatoci a matakai daban daban da Hukumomin dake lura da harkokin Tuki bisa jajircewa da suke yi wajen wayar da kan direbobi domin ciyar da al’amuran da suka shafi Sufuri.

Yace, Kungiyar Direbobin Manyan motoci ta Tafawa Balewa za ta ci gaba da baiwa Gwamnatoci da hukumimin cikakken hadin yadda ya kamata domin bunkasar harkokin Sufuri a jihar Kano da ma kasa baki daya.

Ibrahim sani gama pyramid radio

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shari’ar zabe, gwamnan Kano ya garzaya kotun koli

Next Post

Nasarar Da Gwamna Uba Sani Ya Samu a Kotun Daukaka Kara Dake Abuja Ta Al’ummar Jihar Kaduna ce:- Yusuf Umar Kirgi

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Rundunar sojin Najeriya ta fitar da adadin yantaaddar da ta Kashe a cikin wata uku

Rundunar sojin Najeriya ta fitar da adadin yantaaddar da ta Kashe a cikin wata uku

June 29, 2024
CP Bakori, Ya Ayyana Yaki da Daba a jihar Kano

CP Bakori, Ya Ayyana Yaki da Daba a jihar Kano

June 16, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media