• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shari’ar zabe, gwamnan Kano ya garzaya kotun koli

Bayan bullar takarda mai dauke rudani

aksam by aksam
November 22, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya shigar da kara a kotun koli yana kalubalantar tsige shi da kotun daukaka kara ta yi a makon jiya.

Kadaura24 ta ruwaito cewa Abba Kabir Yusuf ya shigar da karar ne a yau Laraba.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

A cikin sanarwar daukaka karar da jaridar kadaura24 ta gani, jam’iyyar Abba Kabir Yusuf ta NNPP ta shigar da karar, jam’iyyar APC da kuma hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

Takardar wadda ta bayyana dalilai 10 na daukaka kara kan hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke, ta bukaci kotun koli ta duba hukuncin.

Idan za’a iya tunawa a makon da ya gabata ne kotun daukaka kara ta soke zaben gwamna Yusuf inda ta bayyana cewa rashin sanya sunansa a rajistar jam’iyyarsa da INEC ta yi ya saba wa sashi na 177 (c) na kundin tsarin mulkin 1999, wanda ya bukaci kowanne dan takarar ya zama yana da jam’iyya kafin tsayawa takara.

Hukuncin ya sabawa ra’ayin karamar kotun sauraron kararrakin zabe, wadda ta ce kotun ba ta da hurumin tantance ‘yan jam’iyya.

Kotun daukaka kara ta kori gwamnan tare da bayyana abokin hamayyarsa Nasiru Gawuna na APC a matsayin zababben gwamnan jihar Kano.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Al’ummar Gari Kirgi Dake Karamar Hukumar Kubau a Jihar Kaduna Sun Roki Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Gyara Masu Hanyar Garin Kirgi

Next Post

Ya kamata Direbobin Manyan motoci, su daina gudu wuce sa’a, cewar shugaban kungiyar su.

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Using Bitcoin at makispin casino: A Complete Guide

April 22, 2025
Bayan kin shiga zanga-zangar lumana, TUC ta fadi haya 1 tak da Tinubu zai bi ya magance tsadar rayuwa

Bayan kin shiga zanga-zangar lumana, TUC ta fadi haya 1 tak da Tinubu zai bi ya magance tsadar rayuwa

February 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media