• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kanun labarai tare da B. Imam

aksam by aksam
December 24, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

By B. Imam

Labaran Safiyar Lahadi 24/12/2023CE – 10/06/1445AH Ga Takaitattun Labaran Duniyar.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Sojoji sun kuɓutar da mutum 52 da aka yi garkuwa da su a jihar Sokoto.

Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya ce ko sisi ba zai biya basukan ciyamomi ba har sai Kotun Koli ta umarce shi.

Dan Majalisa mai wakiltar Tsafe ta yamma a jihar Zamfara ya koka Kan yadda yan bindiga suka addabi yankin sa.

Majalisar Dokokin jihar Kogi sun zabi mace ta farko a tarihi a mataimakiyar kakakin Majalisar jihar dan maye gurbin wanda yayi murabus.

Hukumar kula da gidan yari tace masu jiran a zartas masu da hukuncin kisa sun kai mutum dubu 3,413.

Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya gwangwaje ‘yan Majalisar jihar da kuma Alkalai motocin alfarma.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, gwamnoni da manyan masu fada aji sun halarci daurin auren dan tsohon shugaban kasa Sani Abacha jiya asabar a Maiduguri.

Ɓangarorin da ke rikici da juna a Yemen sun amince da buƙatar tsagaita wuta.

Harin ƴan tawaye ya kashe fararen hula 20 a Burundi.

Jirgi mara matuki ya kai wa jirgin ruwan dakon kaya mai alaka da Isra’ila hari a tekun Indiya.

RSF ta maka Isra’ila gaban kotun ICC kan kashe ‘Yan Jarida a Gaza.

Arsenal ta tuntuɓi wakilan Ivan Toney a shirin da take yi na cinikin ɗan wasan na Brentford.

Kylian Mbappe ba ya son barin PSG a watan Janairu duk da cewa kwantiraginsa zai ƙare a ƙarshen kakar nan.

EPL: Arsenal da Liverpool sun tashi 1:1 a wasan jiya.

Seria A: Inter Milan ta sami nasara akan Lecce da ci 2:0 a wasan jiya.

Seria A: Juventus ta sami nasara akan Frosinone da ci 2:1 a wasan jiya.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

Next Post

Yadda zaku kaucewa haduwa da matsalar hakori

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

January 8, 2026
Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

December 22, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media