DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
A yan zo dai, za a yi cawa masu gudanar da sana’ar hannun a kasar nan, sun fara shan bakar azaba wajan yadda suke gudanar da rayuwarsu ta yau da kullum,
Ganin haka ne yasa, ita ma kungiyar masu Gyaran Farce ta karamar hukumar Rano a jihar Kano ta fitar da wannan sanarwar
Ku mai al’ummar za su ce dan gane da wannan sanarwar ta masu gudanar da gyara farce?











