• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rundunar ‘Yansandan Najeriya Ta Janye Gayyatar Da Ta Yi Wa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Na II Bisa Wata Hatsaniya Data Faru A Ranar Idin Ƙaramar Sallah

aksam by aksam
April 6, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Addini
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

Daga: Hassan Umar Gwammaja

A kwanakin da suka gabata ne dai rundunar ta gayyaci sarkin domin bayar da bahasi kan abin da ya faru ranar Idin ƙaramar sallah lokacin da sarkin ke komawa gida a kan doki bayan kammala sallar Idi, inda wasu matasa suka far wa tawagarsa har suka halaka ɗaya daga cikin masu ba shi kariya..

To sai dai cikin wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na Facebook ta ce ta janye gayyatar bisa shawarar wasu mutane da ƴansandan suka kira ”masu ruwa da tsaki da take kimantawa”.

Haka kuma ƴansanda sun ce daga cikin dalilan janye gayyatar har da muradin babban sifeto ƴansandan na tabbatar da cewa ba a siyasantar da aikin ƴansanda ba ko yi wa aikin mummunar fahimta.

”A maimakon haka babban fifeton ƴansandan ya aike da wata tawagar rundunar ta sashen tattara bayanan sirri da su je fadar sarkin domin jin bahasinsa kan abin da ya farun”, in ji sanarwar.

Gabanin bukukuwan ƙaramar sallah ne dai rundunar ƴansanda reshen jihar Kano ta fitar da sanarwar hana Hawan Salla, saboda bayan da ta ce ta samu na sirri da ke nuna cewa za a iya samun tashin hankali.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ya Kamata Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Tsare Mutuncinta;- A Cewar Wasu Al’umma

Next Post

Najeriya Ta Hana A Shigo Mata Da Kayayyakin Kasuwancin ƙasar Amurka

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana
Addini

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

by aksam
June 5, 2026
Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!!  Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin
Addini

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

by aksam
June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings
Addini

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

by aksam
June 1, 2026
Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.
Addini

Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.

by aksam
May 18, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sakon Bangajiya:- Ango Abdullahi Bala Abbas

Sakon Bangajiya:- Ango Abdullahi Bala Abbas

January 12, 2025

Промокоды и фриспины Вавада для игроков в 2026 году

January 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media