• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kamfanonin Siminti Sun Amince Su Tage Farashinsa Daga Naira 10,000 Zuwa Naira 8,000 Ko Naira 7,000 Kan Kowane Buhu Matukar Gwamnatin Tarayya Ta Amince

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

An cimma matsayar ne a wani taro da Ministan Ayyuka, David Umahi ya shirya wa kamfanonin.

RelatedPosts

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Umahi ya gayyaci masu kamfanonin siminti wani taro a Abuja bayan da farashin siminti ya tashi zuwa Naira 15,000 a wasu yankunan kasar nan.

Da yake jawabi bayan taron, Doris Uzoka-Anite, daya daga cikin shugabannin kamfanonin siminti, ya bayyana rashin kyawun hanyoyi, tsadar makamashi, da tashin dalar Amurka a matsayin abubuwan da suka haifar da tashin farashin simintin.

“Kamfanonin siminti sun shaida wa gwamnati cewar bai kamata tsadar siminti ta kai yanayin da ake ciki a yau ba. Duk tsadar kilogiram 50 na siminti bai kamata ya wuce Naira 7,000 zuwa 8,000 ba.

“Saboda haka gwamnati da masu kamfanonin siminti da suka hada da Dangote da BUA da Lafarge sun amince a rage farashin siminti daga Naira 7,000 zuwa Naira 8,000, amma tsadar ta danganta da wuraren da za a sayar da siminti.”

A makon da ya gabata ne, siminti ya yi tashin gwauron zabi daga Naira 5,000 zuwa Naira 10,000 da Naira 15,000 a wasu yankuna.

Tattalin arzikin Najeriya ya fada yanayin da bai taba shiga ba a tarihin kasar, lamarin da ya haifar da tashin farashin kayayyaki.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotu Ta Yi Umarnin Likitoci Su Duba Kwakwalwar Yar Tiktok Murja Ibrahim Kunya

Next Post

Komai Ya Chanja In Ji Kungiyar Masu Gyaran Farce:- Komai Al’ummar Za Suce Gangane Da Wannan Sanarwar ?

aksam

aksam

RelatedPosts

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1
KASUWANCI

Kamfanin Sin Ya Shiga Kasuwar Siminti ta Najeriya Ta Hanyar Siyan Lafarge Africa Kan Dala Biliyan 1

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsananin Zafi Ya Halaka Ɗaruruwan Alhazai A Hajjin Bana A Saudiyya

Tsananin Zafi Ya Halaka Ɗaruruwan Alhazai A Hajjin Bana A Saudiyya

June 20, 2024
Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

August 4, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media