• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar Karota ta share kukan jama’a ta hanyar tashin masu kasa kaya a kan hanya a gefen kasuwanni

aksam by aksam
August 14, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Sani Abdurrazak Darm

Biyo bayan samun korafe-korafe na yiwa  Mata sata a Jakunkunan su da kuma kasa kaya akan hanya a Kasuwar Rimi Danja, zuwa jikin Asibitin Murtala, da hakan yake haifar da cinkoson Ababen hawa.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Yanzu haka hukumar Karota  karkashin jagorancin OC Cigari, ta jagoranci tashin mutanen da suke kasa kaya a kan titin, domin gudanar da aikin, batare da bata lokaci ba.

Sanin kowa ne wannan waje ya zama wani sansani na cunkoso, baya ga zargin kwace n waya, da satar kayan mutane, Wanda hakan yasanya hukumar karota ta himmatu wajen kawar da duka masu kasa kayan, tare da samun damar kai Marasa Lafiya cikin Asibiti a saukake.

Wakilin Aksammedia Abubakar S Gwammaja ya Ziyarci Danjan Asibitin Murtala domin ganin yadda aikin ya gudana bisa jagorancin Abdukarim Cigari.. ku ya zanta da wasu mutane, ko yaya suka kalli gyaran, kuma Kwalliya zata biya kudin Sabulu.

Cue in…..insert

Muhammad Abdullahi Shine Shugaban ‘yan Kasuwa na bakin Danjar Asibitin Murtala, ya sheda cewa wannan gyara yayi kyau, dama sun jima suna gira ga Gwamnati a kawo dauki, a tashi mutanen da suke kasa kaya akan titin domin a samu damar kai Mutanen da suka kamu da rashin lafiya, ko hadarin.

Abubakar Muhammad Sharada shine Kakakin Hukumar Karota, ya bayyana cewa sakamakon cinkoso, da rufe hanyar hukumar ta bawa OC Cigari damar gyara wajen, kuma duk inda ake kasa kaya hukumar Karota zata hana.

Hausawa dai sun CE gyara kayan ka, baya hana sauke muraba….bin doka akace wayewa.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NUJ da Gwamnatin Kano Sun Kafa Kungiyar Tsofaffin ‘Yan Jarida, a jihar Kano domin kara wayarwa da kananan ‘yan jarida kai dangane da aikinsu

Next Post

Jami’an Tsaron DSS Sun Kama Wani Mutum Da Kuɗi Naira Miliyan 25 Dake Zargin Na Sayen Kuri’one A Zaben Cike Gurbi

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mutane 25 sun mutu 800 sun jikkata a wata gagarumar fashewa

Mutane 25 sun mutu 800 sun jikkata a wata gagarumar fashewa

April 27, 2025
Wani Dagaci Ya Yi yi Murabus A Kano Saboda Dalilin Kashin Kai

Wani Dagaci Ya Yi yi Murabus A Kano Saboda Dalilin Kashin Kai

February 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media