Rahotanni na nuni da cewa wasu da ake zargin Yan bindiga sun yi awon gaba da da Sunan garkuwa da mahaifiyar shahararren mawakin siyasa na na Arewacin Najeriya wato, Dauda Kahutu Rarara.
An yi garkuwa ne da Hajiya Hakima Adamu a gidan da take da zama a garin Kahutu da ke Karamar Hukumar Danja ta Jihar Katsina.
kawo yanzu Bata-garin basu ambaci kudin fansar da suke da bukata ba










