• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Kano Za Ta Dauki Masu Gadi 17,600 Don Bai Wa Makarantun Jihar Tsaro

aksam by aksam
June 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana wannan ci gaba a shafinsa na X a ranar Laraba.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Gwamna Yusuf ya bayyana cewa, “Bugu da kari kan gyare-gyare da gina sabbin ajujuwa, muna shirin daukar masu gadin makarantu 17,600 a fadin jihar Kano. Za a dauki ma’aikatan a fadin jihar nan domin tabbatar da tsaron makarantun firamare, malamai da dalibai, tare da ma’aikata 400 daga kowace karamar hukuma.”

“Shirin na da nufin inganta tsaro a matakin farko, tare da daukar masu gadi daga yankunan da makarantun suke.

Gwamna Yusuf ya kara da cewa, “Za a dauki masu gadin aiki ne daga yankin da makarantun suke don tabbatar da tsaro.”

Wannan sanarwar ta zo ne a daidai lokacin da Gwamna Yusuf ya bayyana a baya cewa an ware Naira biliyan 1.9 don gyaran ajujuwa a fadin jihar.

Leadership ta ruwaito cewa har wa yau, gwamnan ya amince da karin Naira biliyan 2.9 don gina sabbin ajujuwa, inda ya ce, “Wannan shi ne mataki na farko daga cikin yunkurin gina sabbin ajujuwa don inganta ilimi a fadin jihar Kano.”

Duka dai wannan na zuwa ne bayan da Gwamna Yusuf ya bayan ayyana dokar ta baci kan ilimi a ranar 8 ga watan Yuni.

Shirin zai bunkasa ilimi da ababen more rayuwa, da nufin inganta harkar ilimi a Jihar Kano.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shiga gonar matar aure, idon wani matashi ya Rena fata bayan tsintar kansa a gaban kuliya

Next Post

Bayan kai hari garin Kahutu Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar Rarara

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Muna Mika Sakon Bangajiya:- Shugabannin Madarasatu Ammar Bin Yasir Littahfizil Qur’ani Waddirasatil Islamiyya

Muna Mika Sakon Bangajiya:- Shugabannin Madarasatu Ammar Bin Yasir Littahfizil Qur’ani Waddirasatil Islamiyya

November 25, 2023
gwamnatin tarayya ta magantu gameda zargin rashin jituwa tsakanin Tinubu da mataimakin sa

gwamnatin tarayya ta magantu gameda zargin rashin jituwa tsakanin Tinubu da mataimakin sa

September 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media