A ranar lahadin data gabata ne makarantar Madarasatu Ammar Bin Yasir Littahfizil Qur’an Waddirasatil Islamiyya dake lambar 71 A.T. Faskari Road Sabon Garin Tudun Wadar Kaduna a Karamar Hukumar Kaduna Ta Kudu, Jihar Kaduna ta gudanar da bikin walimar saukar karatun Al’qur’anin mai girma karo na goma sha tara tare da ya yi dalibai ashir da daya maza da mata
Don haka shugaban makarantar Malam Zakariyya Dahir yake mika sakon godiya da bangajiya ga dukkannin wadanda suka samin damar halitar saukar dama wadanda suka nemi uzirin ba su sami damar zuwa ba ta fatan kuwa ya kuma gidansa lafiya, Allah Ya saka da alkairi allahumma amin summa amin!











