• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tirkashi, Tinibu ya ja kunnen majalisar wakilai kan ministotin da ya nada

aksam by aksam
March 21, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci ƴan majalisar wakilai da su daina yawan yi wa ministoci da shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya kiranye da titsiye su a gaban kwamitocin majalisar.

A yayin da yake buɗe-baki da ƴan majalisar a ranar Laraba da maraice a fadar gwamnatin ƙasar, Shugaba Tinubu ya ce duk da cewa sa ido yana da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da gaskiya da riƙon amana a cikin harkokin mulki, yawan kiran jami’ai na iya kawo cikas ga ayyuka da kuma yi wa ƴan ƙasa hidima.

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

“Na daɗe ina kallon yadda kwamitoci daban-daban suke kiran ministoci da shugabannin hukumomi. Na yi wa Shugaban Majalisa ƙorafin cewa su bar su su sha iska. Su bar mutanen nan su yi aikinsu. Ba muna cewa ba ku da tasiri ba ne. Ba muna cewa ba za ku iya sa ido ba.

“Amma ku yi la’akari da aikin farko na kowace hukuma da ma’aikatanta, ko irin nauyin da ke kan Gwamnan Babban Banki ko Babban Ministan Tattalin Arziki da Ma’aikatar Kuɗi a gare ku da sauran al’umma baki ɗaya,” kamar yadda sanarwar da mai taimaka masa kan harkon watsa labarai ta ambato shi yana cewa.

Shugaban Ƙasar ya buƙaci ƴan majalisar da su nuna hazaƙa wajen gudanar da ayyukansu na sa ido.

“Idan ana raba musu hankali ko damun su, wataƙila za mu sauya salon zaman majalisa zuwa cikin tsawon dare. Dole ne mu nemo hanyar da za mu yi mu’amala mai kyau da juna. Wannan roƙo ne gare ku.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Nijar ta gargadi kungiyoyi masu zaman kansu da su akan abu daya

Next Post

FG ta fara kama sunayen mutane 15 da suke daukar nauyin taaddanci a Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026
Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Gwamnan Jihar Kano Ya Bayyana Hakan ne A Yayin Wani Taron Manema Labarai Da Ya Gudanar a Gidan Gwamnatin Kano

January 23, 2026

How to Contact megadice casino’s Customer Support

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media