• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

aksam by aksam
May 17, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata matashiya mai shekara 27 bisa zargin satar wani jariri mai kwana 10 da haihuwa a Babban Asibitin Ƙaura Namoda.

RelatedPosts

Cutar mashako

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

Lamarin ya tayar da hankalin jama’a ne bayan ɓacewar jaririn daga asibitin, lamarin da ya sa jami’an tsaro suka shiga aikin bincike cikin gaggawa domin gano inda aka kai shi.

Mai magana da yawun rundunar ’yan sandan jihar, DSP Yazid Abubakar, ya bayyana cewa bayan samun rahoton faruwar lamarin, hedikwatar ’yan sanda ta Ƙaura Namoda ta fara gudanar da bincike tare da gayyatar jami’an asibitin da suke bakin aiki a lokacin domin amsa tambayoyi.

Ya ce bayanan da jami’an asibitin da wasu mazauna yankin suka bayar sun taimaka wajen gano inda aka kai jaririn.

“A sakamakon haɗin kan jama’a da sahihan bayanan da aka samu, jami’anmu sun gano jaririn a wata ruga mai suna Kogin Audu da ke Ƙaramar Hukumar Ƙaura Namoda tare da kama wadda ake zargi,” in ji DSP Yazid.

Ya ƙara da cewa an ceto jaririn cikin ƙoshin lafiya kuma an mika shi ga iyayensa bayan kammala binciken farko.

Rundunar ta bayyana sunan wadda ake zargin da Asmau Nasiru, inda ta ce tana tsare a hannun ’yan sanda domin ci gaba da bincike kan lamarin.

Kazalika, Kakakin rundunar ya ce Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Zamfara, Ahmad Muhammad Bello, ya yaba wa al’ummar jihar bisa haɗin kan da suka bayar wajen samar da bayanan sirri da suka taimaka wajen ceto jaririn cikin gaggawa.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin

Next Post

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

aksam

aksam

RelatedPosts

Cutar mashako
LAFIYA

Cutar mashako

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Governor Yusuf commissions Kano center for disease control
LAFIYA

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

by Khadija Maitaya
August 4, 2026
Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano
LAFIYA

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

by Khadija Maitaya
July 22, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Den digitala transformationen har revolutionerat hur vi samlar, verifierar och sprider information.

April 21, 2025
Wani basarake ya roki masu zanga-zangar kuncin rayuwa Abu daya tak bayan sun fara zanga-zangar su

Wani basarake ya roki masu zanga-zangar kuncin rayuwa Abu daya tak bayan sun fara zanga-zangar su

July 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media